Advertisement
πΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΉYAU DA GOBE πΉ
πΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎπΎ
Story & writing by mmn farees
π ΏοΈ37&38
,,,,,, Agajiye yadawo dg office.ruwa yawatsa yafito yanufi dining area”yasamu bata dafa komaiba Kuma bata gdn”ransa ab’ace yanufi part d’in ummi”Kuma batacan”zarah dake zaune tace nidai nasan ta tafi skul
Tun 11 am sbd exams suke Kuma gsky yau jikinta bbu dad’i”tabe baki yyi had’e da Jan tsaki “fuska a’daure yadubeta”sbd yaga ummi bata parlourn”cikin cool voice yace K,,!wlh kikiyayeni magulmaciya dake”kinsamun ido ko?”shine kika d’auki mgn… sallamar sumayya ce ta katse Masa mgn…wani kicin kicin yyi da fuska Yana cika Yana batsewa”
Inda yake bata kallaba”ta rab’ashi ta wuce cikin ko inkula”yyinda yaji mugun haushi sbd Koda Bata Masa mgn aita gaidashi ko”asalima rabonda yaganta kwana5 kenan sai yau…sannu da zuwa anty sumayya ya jikin??”
Murmushi tasaki had’e da cewa da sauk’i sosai”mekika ajiyemun?”
Advertisements
Alalan wake ne ummi ta Miki! Sumayya tace kai amma naji dad’i wlh dama yunwa nakeji…bara nakawo Miki”cewar zarah tana tafiya kitchen”parlourn yarage dg ita sai shi”d’agowa yyi yadubeta suka had’a ido wata uwar harara ta wurgomishi had’e da cewa malam lfy bashi naci maka da zaka tsareni da ido?”cike da mamakin tsiwar datake Masa yake dubarta”yasandai baimata komaiba”amma ji yadda take wata masifa harda hararar shi…tashi tsaye yyi yace nikike harara ko?”wuyanki yyi k’wari yarinya”kinmun laifi Kuma kina nad’e tabarmar kunya da hauka?”yafad’a fuska a’daure Yana Zama kusa da ita…zabura tayi sbd k’amshin turaren sa dataji yasakata jin yunk’urin amai”fincikota yyi”tafad’a ajikinsa”Wai miye haka?”kamanta inda mukene?duk duniya bbu abinda ke sani bak’in ciki irin katab’ani!banasonka na tsaneka…kacikani tun kafin nayimaka amai ajiki”
Dr safana zuciya tazo mishi iya wuya”k’ok’arin hank’ad’ata yakeyi”saiga amai yataso mata…Wanda da gangan tak’i kauda kanta ta kwaro Masa ajiki”hakan yyi daidai da shigowar ummi da zarah acikin parlourn…Dr safana jiyake tamkar yarufe ta da duka”sbd b’acin Rai”ta b’ata mishi jiki”da karnin amai…
Ummi tace subahanallahi!ashsha sannu!zarah taimaka Mata kuje bayi ta gyara jikinta”zarah tace to”ta matsa kusada sumayya tana Mata sannu”
Yyinda kan sumayya ke k’asa sbd ummi taganta ajikin safana.
Sakinta yyi yaja tsaki bece komai ba yafice”ummi ta girgiza Kai had’e da cewa Allah ya kyauta.. sumayya suka wuce toilet…
πππππππππ
Cikin tafiyarsa ta k’asaita yyi sallama office d’in Dr Nasir”can cikin mak’oshi tamkar bashi yyi sallamarba”
Dr Nasir yaboye murmushin sa”yabashi hannunsa sukayi musabiha”domin dama yasan dole sai yazo kodan sbd hidimar bikinsu da rukky”
Wai yanzun Dan ALLAH sainace kaje kaga friends d’inta ne?”amma ita wannan yarinyar (sumayya)kafin nace kaje kaje ai… sannan narasa me yasa kakemun haka sbd ita?dani da ita wakafi sani ne??”saikace ita jininka ko kasanta kafin na aureta…bacin ita rukky bahaka kake munba akanta…asalima bakason na aureta why?”gyaran murya Dr Nasir yyi kafin yace kayi kuskure yin wannan zaton!
Gsky guda d’aya ce!Babu ruwana danasan sumayya ko jininace ita”sbd basai kasan mutum ba, ko Yana jininka kake tausayinsa ko son k’wato mishi yanci” gsky ce kawai bakaso amma nan gaba zaka gane menake nuna maka?”batun ganin k’awayen ta zanje anjima nagansu “saika sanar Mata karnaje ashanyani”zanje da 500K”inma abinda suka buk’ata yafi hakan to hakan zanbasu..
Advertisements
dukda Sumayya haka itama naje Amma su 100K sukacema abasu.. tab’e baki yyi had’e da mik’ewa tsaye yace all right!zanje nasanar Mata da kaina… girgiza Kai Dr Nasir yyi yacigaba da aikinsa”yyinda Dr safana yafice…
*************
Yau akeyin jere”Hakan yasa ummi tace wa sumayya ta dawo nan ta zauna har sugama jerensu”dukda gaba d’aya auren yafita ran ummi”sbd komai akayi na hidima sai sun Raina..bakuma Dr safana Dan bedashiba ah ah”sunfiso sumayya taga duk abinda akayi abikinta”itama wannan haka”awancan lokacin besan auren shiyasa yak’i sakin bakin aljihu”
Dangin rukky sunso ace kowace da gidanta”sai hakan be faruba”
Gaba d’aya sumayya tayi wani mugun kyau”sbd yaran cikin dake jikinta”Wanda duk yashige Mata a cikin break”sunyi mugun girma da cika”tayi fari sosai”tamkar meyin bleeching..lolx”
Tana k’ok’arin boye damuwarta akan auren sai inta kad’aice take damuwa”musammun sbd baya kulawa da ita kodan sbd lafiyar jikinta”
Rabonta da tasakashi a ido tun randa tamasa amai ajiki”harkan gabanta kawai takeyi..
Kwance take tana chat ad’akin zarah”zarar tayi sallama ta shigo”tana murmushi tace anty sumayya ga Wacce zata Miki kitson nan tazo “meyin lalle sai gobe za’a Miki”kallonta kawai sumayya keyi bbu ko k’iftawa! kafin tace kiyi hakuri bbu kitson da lallen dazanyi”kiyi hakuri kema anty sumayya”banina zoba ummi ta turoni Kona sanar Mata bakyasone?””
Ah ah muje to”cewar Sumayyar suna tashi suka fice..kitso had’add’e aka zubawa sumy”yasakko Mata har gadon baya!kowa cewa yakeyi Masha ALLAH!
Musty dayake yashigo sadda akeyin kitson 10K yabawa Mai kitson yace kud’in kitson sumy ne Dana zarah itama amata me kyau”tur b’unewa zarah tayi akan bata so”Saida sumy tasaka Baki tukum ta yarda..
Masha Allah anzubawa rukky dukiya”kaf kayanta bbu na Nigeria duk dg waje suke… lolx…gefe guda Kuma gobe rukky daddyn ta yashirya Mata dinner”itada k’awayen ta!sbd jin Wai ance bbu event d’in daza’ayi inji family d’in ango…Koda Dr safana yasanar wa Dr Nasir cewa yyi gsky bazai jeba”meena tahanashi zuwa party karwata ta kwace Mata shi…haka akayi dinner bbu friends d’in ango sbd dr Nasir besanar wa kowaba!
Saidai shi angon yaje kawai…
β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬β¬
Masha Allah da misalin karfe 12:pm d’aruruwan jamaa suka shaida auren ALIYU UMAR SAFANA da RUKAYYA SALISU NERA…gaba d’aya layin anguwar dinke yake da jama’a”Dr safana yayi kyau cikin farar shadda y’ar ciki da malun.. malun yafito sak a agonsa!
Dr Nasir yajashi zuwa cikin gd”sbd ayi photo.. inda dangi da y’an uwa nacan”
Sumayya ma tana can part d’in ummi”ammata kwalliya ta zamani.masha Allah tamkar itace amaryar”sanye take da doguwar riga gownt ta material dark purple”ammata d’aurin dankwalin daya fito Mata da kyanta”ga kitsonta ta saki yazubo Mata akan kafad’unta”yyi tamkar tasaka attachment…
Duk yawanci dangi”mamakin k’ara auren safana sukeyi”sbd ganin matarsa “yarinya d’anya sharaf”kyakykyawa da ina”
Zuciyar sumayya acunkushe take”daurewa kawai takeyi”Kar jamaa su Mata wata fassara!
Lokacin dataji anyi b’ud’a Saida gabanta yafad’i sbd alamace ta and’aura auren kenan..
Safana kuwa bbu laifi yyi photo sosai da mutane”sai zarah dasu musty suma anyi dasu…dangi akafara cewa Ina uwargida?ta fito ayi photo da ita!
Dr Nasir shikansa abinda yakeso yace kenan”amma yyi shiru sbd yasan halin abokinsa.. zarah ce taje ta taho da sumayyar”
Amma Sumayyar tak’i yarda”dg karshe Dr Nasir yaratsa mutane yaje har d’akin zarah yasami sumayya”
Sallama yyi Yana murmushi yace ranki yadad’e uwargida sarautar Mata” sweetynki yaturo nazo na rok’eki kifito ayi photo pls! murmushi sumayya ta k’aka’ro kafin tace kayi hakuri Yaya Nasir nibanjeba….wlh banason ganinsa!kiyi hakuri sumayya bbu abinda YAU DA GOBE ta bari kinji?”nasan kina hakuri sosai'”to kik’ara sbd haka muje karma ayi zaton kishi yasaka kikak’i fitowa!
Tashi tayi sbd batason musu da mutane”kallonta Dr Nasir yyi yaga komai sumayya tafi rukky”abinda rukky tafita “fari kawai!
Yana gaba tana bayansa”tayi k’ok’arin saita kanta”tana murmushi”Dr safana Yana ganinta”yaji gabansa yafad’i”akaro na farko arayuwarsa dayaga wata mace yaji fad’uwar gaba!sake fuskarsa yyi Yana ta kallonta” kafin Dr Nasir yace to ango ga uwar gd ran gida inbbu ita bbu gd”kazo amuku photo ko?
Matsowa Dr safana yyi gabda ita”k’ok’arin yin baya takeyi…caraf yarik’e hannunta”had’e da janyota gabansa”yarungumota atake aka d’auki photon”
Juyowa tayi suka had’a ido ta hararesa”yyi murmushi sbd Dr Nasir yabashi dariya…hakan yasa aka d’auka dg ita harshi basu saniba…Mai photo kuwa gani yyi duka wannan photon yafi duka pcs din kyau…wani aka sakeyi yimusu suda ummi da zarah…kafin dai har aka Gama”Dr Nasir natsokanarsa da yau zai angwance…
“da misalin karfe9:30 pm”sumayya ce tareda zarah suka shigo part d’in”sbd ummi tace zarah tabiyo sumayya ta tayata kwana”gaba d’aya sumayya gabanta fad’uwa yakeyi” ga shewar rukky da k’awayen ta anaji’ tamkar ba amaryaba”
Su suna jiran ango da friends nashi suzo ayi siyan Baki”zarah ta tab’e baki tayi Tsaki had’e da cewa Allah Yaya saiyyi daya sanin kwaso ma kansa wannan gayyar tsiyar”
Sumayya dai batace komaiba”suka haye up stairs” yyinda parlourn bbu kowa duk suna bed room d’in rukky”
Su sumayya nashiga toilet ta wuce tayi wanka tazo tayi Shirin bacci”kafin itama zarah taje tayi”suka kwanta…saidai har yanxun sunajin hayaniyarsu…
Karfe 10 da wasu mintina ya shigo parlourn” sanye yake cikin ash din wata dakakkiyar shadda”yyi kyau matuk’a”Yana zuba wani fitinannan k’amshi”hannunsa d’auke da ledoji2″
Tsaki yaja sbd jin hayaniyarsu”ayadda yatsara bed room d’in sa zai wuce ya watso ruwa”Amma sbd yanason jin dalilin zaman k’awayen ta”har wannan lokacin Basu tafiba!
Saikawai yanufi bed room d’in rukki inda yakejin hayaniyarsu…girar sama data k’asa yahad’e”yyi sallama can k’asan makoshi”bbu Wanda yaji saidai ganinsa sukayi dajin k’amshin turaren sa..tsit sukayi”hali baby(babbar k’awar amarya) tace ango kasha k’amshi!tun d’azun muketa jiranka kaida abokanka ayi siyan Baki…da cikin jin haushin maganar yake kallonsu one by one”dama ak’ule yake sbd Dr Nasir yace wlh bazai rakoshiba”sbd sadda ya auri sumayya cewa yyi bayason rakkiya..cikin cool voice yace atsarina bbu wannan bidi’ar sbd haka kutashi kutafi gidajenku…wani mugun kunya rukky taji”sbd ita aganinta ya yarfatane” yadda ta nuna musu Yana sonta aisaisu zata k’aryane”
Janye mayafinta tayi ,cikin k’asa k’asa da murya tace pls Mana baby amma be kamataba sutafi hakaba ko?”
My rukky ai kinrigada kinyi mgn sbd haka nibazan Basu ko bicikaba sbd bakin dazasu siyar yyi mgn”bejira cewartaba yafice dg d’akin….gsky da matsala k’awata”adarenki na farko ace namiji namiki haka keda friends d’inki kidau mataki gsky….cewar hali baby tana tashi tsaye..
Rukky tace hmmm hakafa yake miskiline”amma duk abinda nakeso Yana so .karku damu gobe inkundawo dole yacika muku jikkuna da nera…shewa suka saka had’e da cewa ah ah to..gara muji dumus…saady ta tashi itama tana cewa to saidai goben kuzo muje nasaukeku agd.. sallama sukayiwa rukky” bayan sun gama kitsa Mata abinda zatayiwa sumayya washe gari..
Dr kuwa bath room yashige yyi wanka ransa fal farin ciki yau zai sauke nauyin da yadad’e Yana jigila”yajima kafin yafito ya shirya cikin doguwar riga jallabiya milk”Yama jikinsa wanka da turare.. aparlour yad’auki ledojin daya shigo dasu”Yana fitowa dg parlourn sa”yadubi k’ofar sumayya”kasancewar da d’akinsa Dana nata suna pasing ju na!ledar da Dr Nasir yabashi yace yakaiwa Sumayyar yaduba”yaja tsaki sbd yatuna cewa ko ummi Saida tace duk abinda yaruk’owa amarya yaruk’owa sumayya nata.. murd’a k’ofar yyi yashiga… sumayya daba bacci takeba sai juyi takeyi akan bed “yyinda zarah hartayi bacci”Yana shigowa tagane shine”shiru kawai tayi sbd taga iya gudun ruwansa”fatanta Allah yasa yatsokaneta…fitilar wayarsa ya kunna ya haskesu…yaga su2…Afusace sumayya tace malam lfy zaka wani fad’o bbu ko sallama?”
Bansaniba!gashi inkin gadama ki d’auka koki yarda inbakyaso”
Banaso kaje Kai ka zubar hakan bedameni ba”and last karka koma shigomun d’aki…nike bawa umarni?”cikin b’acin Rai tace eh”kad’auki mataki Mana…. murmushi yyi had’e da cewa y’ar bak’in ciki nasan kishine kedamunki kinaso kibatamun dareko?”
Dariyar rainin hankali tasaki had’e da cewa Allah ko?”to Bari kaji nafi k’arfin nuna kishina akanka sbd wanda akeso ake kishi..nikuwa bbu so atsakanin mu har abada”abinda yasa kaganni agdnka wannan k’addarar”tafad’a tana nuna cikinta”tsaki yaja had’e da cewa banida lokacin ki yanzun kisani duk rashin kunyar dakikemun ba k’yaleki zanyiba”yafad’a Yana k’ok’arin fita…kafita da tsiyarka banaso… tafad’a cikin ihu…banza yamata”azuciye ta tashi ta d’auki ledar ta bud’e k’ofar ta wurgota had’e da cewa ba’aso kayi komai zakayi…tayi sauri tasakawa k’ofar key…shikuwa be juyoba amma yasha alwashin gobe zata gane kuranta…
Ahankali ya murd’a k’ofar bed room d’in rukki ya shiga”tana hakimce kan bed cikin doguwar riga ta bacci”
Fuskarta asake”ta amsa sallamar da”cikin murmushi yace my sweetheart bakiyi fushiba?”ruwa naje na watso.. Cikin k’asa k’asa da murya tace um um”nasan dama akwai wani uzurin dakakeyi”Zama yyi gefen bed d’in kusada ita”ya ajiye ledar daya shigo da ita”kafin yace shiga ciki kiyo alwalla muyi Sallar nafila…yatsina fuska tayi had’e da cewa um um nifa period nakeyi”wani Jim yyi sbd beyi zaton hakanba'”amma yaya ya iya?”tashi tsaye yyi yace ok bara ninayi tawa..bejira cewartaba….yatashi yakabbara Sallah raka’a2…bayan yyi addu’o insa yazo yadafa kanta yamata addua..
Kitchen yatafi yadawo d’auke da plate d cups”komai yazuba musu… rukky bbu wata kunya ko kawaici…ta nad’i naman kazarta ta Kira jus…lolx!gaba d’aya ta bashi mamaki”betaba zaton amarya haka ba bbu kunya”ko kawaici.
Bayan sun idar da kansa yagyara Gurin ,kafin suyi brush su kwanta..
Ahankali ya janyota jikinsa Yana sakin ajiyar zuciya ya rungumota”k’ok’arin cire Mata riga yyi!tayi saurin cewa haba sweet heart kasan nace maka baniba tsarki?”
Cikin wata murya yace romance zamuyi!to nidai pls karka ciremun rigata!besaurare ba “yanata shafarta haryyi nassarar cire Mata riga gaba d’aya…sauri zaro ido yyiπ³sbd jin nashanunta kwance azube”
Gaba d’aya yafice haiyacinsa”yanata yamutsarta…cikin k’osawa tace pls baby kabarni n huta nagaji kasan hidimar biki!gaba d’aya yak’i k’yale ta…cak yatsaya “cikin wata murya yace ya akayi banga alamar kin saka pad ba?uhmm…um.. kasan fa ni takurani takeyi”bece komai ba yasaketa sbd gaba d’aya Yana neman shiga damuwa”gara kawai yaje yasha magani”amma Yana kokwanto Wai period takeyi!amatsayinsa na Dr yasan ko turaren duniyar nan mace tafeshe intana period ko Yaya sai anji k’annin jini”amma shi baiji ko yaga wata alamaba”amma zaisaka Mata ido tukum..tashi tsaye yyi!da sauri tace baby Ina zakaje?”zanje bed room d’ina nasha magani nadawo…hmmm nifa gsky ban yardaba kodai gun wannan banzar zakaje(sumayya)
Karki koma cemata banza”sbd ita ko damuwa dake batayi”yafad’a atakaice had’e da cewa zomuje. kirakani to…tabe Baki tayi batace komai ba .bbu musu ta bishi bed room d’insa.
Saida yasha magani tukum suka dawo suka kwanta… rungumota jikinsa yyi…pls kabarni nayi baccina banason takura….da mamaki yake sauraron ta !aganinsa Dan yyi hugging nata suyi bacci shine laifi”duk yadda yashirya zasu morewa amarcinsu susha soyayyar dayashirya yi da matar aurensa…shine take Abu tamkar wata bagidajiya…sakinta yyi yaja pillow yarungume yyi addua ya kwanta…mamaki kawai yakeyi har bacci yyi awon gaba dasu… kasancewar yaune yafara kwanciya da mace akan gado d’aya..
*Washe gari*
Da misalin karfe 5:30 na asuba yabaro bed room d’in rukky ya nufo nashi d’akin”
Wanka yyi had’e da alwallah”lokacin daya fito an idar da Sallar asuba hakan yasa yyi abinsa ad’akin sa…
Azkhar yyi da karatun alk’ur’ani Mai girma”kafin yafito dg d’akinsa…Yana fitowa zarah na bud’e k’ofar d’akin sumayya ta fito….Yaya Ina kwana?”
Lfy qlau”cikin gd Zaki koma?”eh zanje muyi break fast sbd anty amarya… murmushi yyi yace good!wucewa tayi shikuma ya nufi bedroom d’in rukky”
Da sallama yashiga…turus yyi sbd ganinta kan abun sallarta tana sujjada!
Tana d’agowa dg sujjada sukayi4 eyes da itah…π³π€π€ππ€«
Share
By mmn fareesa
GIPHY App Key not set. Please check settings