Advertisement
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐นA GIDA D’AYA๐น
๐๏ธ๐๏ธ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Advertisements
Story & written by mmn fareesa
๐ ฟ๏ธ 55&56
……Ahankali ta karb’i wayar ta kara akunnan ta”tayi sallama gabanta nata fad’uwa sbd tasan bbu lfy” ace baba yakirata dadare haka…. assalamu alaikum Khadija kina jina kuwa?eh baba Ina wuni?lfy lau yamai gidan naki?Yana lfy baba”to madallah kiyi hakuri nakiraki da dare”Khadija inaso gobe idan Allah yakaimu lfy da safe kuje keda mijinki .a asibitin A&S INTERNATIONAL HOSPITAL.zaki duba jikin wani bawan Allah.shima Abdallah nakirashi akan yazo da wuri”yabar kome yakeyi amakarantar…amm…banason jinkomai Khadija karki damu saidai safe”kashe wayar tayi tana kallon Yaya mahmoud.murmushi yamata sbd yaji duka maganganun da sukayi da baba.yana shafa kanta yace”karki damu my khady Allah yakaimu goben lfy ai week end ne mako?saimuje kinji”tashi muje muyi wanka”bbu musu ta tashi ta mayar da rigar baccinta suka wuce bath room…
Washe gari sbd fargaba ko break fast Khadija kasayi tayi”duk yadda Yaya mahmod yaso yatursasata.saima tasakarmishi kukan shagwab’a”hakan yasa yarabu da ita.yana rarrashinta kawai”shima tea yasha suka shige mota…suna ahanya yadubeta yace” kinsan kome A&S take nufi?girgiza kanta tayi had’e da cewa ah ah Yaya”kinaso kisani my khady?eh Yaya .ALIYU& SUMAYYA take nufi”kanta ta aza akafad’arsa tace tokai ta Yaya kasani?hmm !my khady asibitin abokinane fa.Allah sarki saiku gaisa dashi ai inmunje”eh to in matar tashi tabarshi yafito da wuriba.hmmm my man kaganka akwaika dason basarwa”murmushi yasaki har fararen hak’oransa suka bayyana.my khady kenan wlh soyayyar kice ta canzani sosai”shikansa ALIYU danake gayamiki”matarsa Yana Mata son dabayayiwa kansa wlh…komai yace my summy.ita Kuma my Lion take kiransa dashi.khadija na murmushi tace”aidai mijina yafi sona akan yadda mijinta keson ta ko?tofa masu karatu ga tambaya tsakanin sumayya da Khadija wace mijinta yafi sonta?
Advertisements
Parking yyisuka fito”yakama hannunta suka jero”wata dake kallonsu batasan lokacin da tace”.wow nice couples! had’e rai Yaya mahmod yayi”yyinda Khadija tayi murmushi kawai suka wuce cikin asibitin”
A reception suka had’u da baba mukhtar da mahseen dayake famanzarya a asibitin.sbd har yanzun kharat na nan akwance..k’ila abata sallama yau”gaisawa sukayi sosai da juna”suna k’ok’arin tafiya saiga hjy rabi da Abba sun shigo ciki”Yaya mahmod yad’an matsa hannun Khadija dake tsaye gabansa yace” ga mama rabi can muje mu gaisa…kafin Khadija tayi mgn”mama rabi ta gaida alh mukhtar Yana tambayanta jikin kharat.kafin suyi musabuha da abba.matsawa Khadija tayi kusada ita suka gaisa amutunce”Khadija tace”mama dama khairat batajin dad’i ne?hjy rabi fuska asake tace eh wlh B’ari tayi.yaya mahmod yace”subahanallahi!baba mukhtar yace”kunsan junane mahmod? mahmod na murmushi yace”mama k’anwar mahaifiyata ce uwa d’aya uba d’aya.baki washe baba mukhtar yace Kai Masha Allah.ashe muhseen duk Yan uwane?to muje ciki saimu dubata kafin muje inda zamu”sai a sannan abdallah ya shigo Yana hangensu yace anty Khadija…juyowa tayi suka had’a ido.da sauri ya k’araso.gaba d’aya acikin sati 3 zuwa sati4 Khadija taga Abdallah yyimugun canzawa.yyi haske yyi kyau da wayewa “uwa uba sutura da k’amshin daketa tashi ajikinsa” gaidasu yyi suka nufi d’akin da khairat take..
Khairat na ma zaune ta jingina da pillow”dukta rame sai haske data k’ara”idanunta sunyi haske da k’ara girma sosai and ramar datayi”ancire Mata drip d’in dake d’aure a hannunta”tunanin irin hidimar da muhseen kawai yakeyi akanta take.kuma Wai har jininsa yanada aka sakamata…ita yanzun gani takeyi kamar baikamata Yana saurayin Saba ya auri bazawara… s anty salma k’anwar abbanta dake agefenta tace”khairat yakamata kiyi karatun ta nutsu kisaki jikinki da yaron nan muhseen sai rawar jiki yakeyi akanki”Wanda baisaniba sai yad’auka cikin ma nashine.wlh yabani tausayi sosai”kafin khairat tayi mgn su Abba da Yaya mahmod duk sun shigo..gabanta taji yafad’i lokacin da idanunawanta suka sauka akan hannun yaya mahmod Yana rik’e da hannun Khadija dayasha Jan lalle.
Kauda kanta tayi had’e da sunkuyadda shi k’asa”sbd ganin yadda muhseen kebinta da wani mayen kallon.abba Ina kwananku?duk suka amsa da Mata da tambayarta ya jiki”mahmod suka matsa kusada ita”Khadija yace”sannu khairat!yajikin? Allah yak’ara lfy”tana murmushi na yak’e ta amsa”shima Yaya mahmod yamata ya jiki”kafin yacewa mama rabi tazo zasuyi mgn.khadija na k’ok’arin janye hannunta”Amma saiya rik’eta suka fito dg d’akin..
Murya can k’asa tace”.Yaya bazataji dad’i ba”kaje kuyi maganar saina tsaya anan pls”sakar Mata hannu yyi Yana murmushi”kafin yanufi Gurin hjy rabi data biyo bayansu suka fito dg room d’in… tambayarta yyi Ina mijin khairat d’in.dukda yasan waye ta aura.bbu wani b’oye b’oye hjy rabi tasanar Masa da komai da guduwar jamil da text message d’in dayaturo.wanda shine sanadin zubewar cikin…cikin b’acin rai Yaya mahmod yace”karyabari muyi arba dashi wlh!aigara da shegen cikin nashi yazube”Amma me muhseen kenufi da khairat?anan tasanar mishi shine Wanda zata aura.murmushi yyi yace alhmdllh!ai mutumin kirkine Allah yabata lfy”hjy rabi tace”wani kukazo dubawane?eh mama abban khadijane yyi accident wlh shine mukazo dubashi.dukda ita batasaniba anboye Mata sai yanzun inta ganshi zata sani.subahanallahi! Allah yakyauta gaba yabashi lfy.
Yaya mahmod ya amsa da ameen… adedenan su Abba mukhtar dasu abdallah suka fito”Khadija ita ta k’araso sbd Kiran da Yaya mahmod yamata da hannu alamar tazo…
Atare suka nufi room d’in da abbansu Khadija yake”gaba d’aya Khadija da Abdallah gabansu fad’uwa yakeyi”anty kuwa hanawa tayi asanar musu dakuma bazasuzoba..sbd aganinta Saida yaga yakusa mutuwa zai tuna dasu bacin yanunawa duniya besansu ya wofintar da rayuwarsu” shine yanzun and beda kunya zai nuna shine mahaifinsu….baba mukhtar ne yafara murd’a k’ofar yashiga saisu Yaya mahmod da Khadija sai abdallah dake bayansa suka shiga atare.
Yana kwance kan bed”kansa duka anzagayeshi da bandage.k’afarsa guda andatseta….kallo d’aya Khadija tamishi tagano mahaifinsune….da sauri tayi yunk’urin k’wace hannunta dake cikin na Yaya mahmod.rik’eta yyi Gam had’e da cewa meye haka?karki koma yunk’urin guduwa…. abdallah ma naganinsa yaganeshi dukda kamanninsa sun sauya.juyawa yyi da sauri zai fita”cikin tsawa yya mahmod yace”Abdallah inhar kafice dg d’akin nan ranka zai b’aci!dawowa Abdallah yyi sbd bazai iya musu da Yaya mahmod ba.kuka Khadija ta fashe dashi itada Abdallah.
Wani irin mugun tausayi duk jama’ar dake parlourn suka bashu….tqrin da marar lafiyar ne yyi yasaka kowa kallonsa…Yaya mukhtarrrr!dan Khadija da Abdallah basuzoba har yanxun?cikin tausayawa d’an uwansa yace”sunzo yanzun gasunan.
Khadija Abdallah kuyafemin natuba da abinda na aikata muku abaya.inaji ajikina ciwon nan bazan tashiba”kubawa asma’u hakuri ta yafemun dan Allah y’ayana kuyafemin… yafad’a Yana tari da hawaye”
Gaba d’aya Khadija saitaji yabata tausayi”Yaya mahmod da ido yamata alaman taje gurinsa…bbu musu ta matso kusada shi tana cewa baba sannu!khadijaaaaa!zonan kikama hannuna.Allah yyi muku albarka”Abdallah naganin taje shima yamatso kusada ita…gaba d’aya sunbawa mutanan dakecikin room d’in tausayi”Kama hannun ta yyi idanunsa arufe yace”kuyafemin Dan ALLAH badan niba da mugun halina..Yaya mukhtarrrr kasaka baki suyafemun dan Allah”Ina Abdallah?hannunsa abdallah yakama Yana cewa gani baba.Abdallah kunyafemun ?munyafemaka baba”yafad’a Yana share hawayensa”khadijama kukan takeyi,cikin tari yace”waye Wanda yahanaka tafiya yamaka tsawar kadawo gareni abdallah? ahankali yace”Yaya mahmod ne mijin anty Khadija.Mahmod kana Ina? Allah yyimaka albarka”Yaya mukhtar tasanarmun halaccinka akan y’a’yana…tari sosai yakeyi”su Khadija na mishi sannu”cike da tausayawa Yaya mahmod ya iso kusa da Khadija Yana cewa sannu baba insha ALLAH zaka Sami sauk’i…tarin dayakeyi yyi yawa hakan yasa akakira doctors”aka tafi da baban wani room.Yaya mahmod ya bi bayan doctors din” sukaje akayi mgn za’a fita da baba k’asar waje. zuwa jibi insha Allah…amma sai Mai asibitin yazo yyi singing”yaya mahmod yace”bbu komai bayaso kowa yasan yabiya afitar dashi waje….
Room d’in yakoma yasami Khadija nata kwara amai a toilet.
Arikice Yama manta da mutanan dake Gurin yabita yabita toilet d’in”sannu my khady.kinga saida nace kiyi break fast kika k’i” gashi yanzun yunwa tadameki… fad’awa jikinsa tayi ta kwantar da kanta ajikinsa tayi lamo”janye gyalenta yyi Yana tab’a jikinta yace”subahanallahi zafi naji”harda zazzab’i kikeyi?Yaya jiri nake gani..aikuwa muje abokina yadubamun ke.yana fad’in hakan yazoro wayarsa dg aljihunsa yyi calling d’in DR ALIYU SAFANA.
Abokina kana Ina ?okay ganin zuwa office d’in yanzun nida madam kadubata….Yana fad’in hakan yakashe wayar”gyara Mata mayafinta yyi yace”zaki iya tafiya Kona d’aukeki??zaro ido tayi had’e shagwab’e fuska tace”duk ga mutane suna kallonmu.to muje nakama hannunki”komai ai kamawa takeyi ko?Yana fad’in hakan yakama hannunta suka fito dg toilet d’in”
Sannu baba mukhtar da mahseen suka Mata”Yaya mahmod yace”baba zamuwuce Inna Gama mgn da babbn doctor d’in.zuwa safen insha Allah zandawo”godiyabda saka albarka yadinga mishi”Abdallah na murmushi yace”Yaya anjima zanzo gidanka”ya na murmushi yace”gidana ko gidan antynka?ai Yaya ta manta Dani ko kirana batayi”harara Khadija ta gallamishi “yyi murmushi kawai.yaa mahmod yace”rabu da ita tunda ni Ina koranka ko? Abdallah yace hakane… k’ok’arin fita sukeyi saiga anty da hjy da Maryam na rik’e da kayan break fast sunshigo d’akin…wata kunya Khadija tayi”yyinda Yaya mohmod ko ajikinsa”saima sake rik’eta yakeyi”kanta ak’asa ta gaishe dasu hjy sbd rabonta dasu tun kafin yasaceta yamaida ita gidanta.
Hjy na murmushi ta amsa”anty kuwa kanta ak’asa ta amsa”dama badan tasoba sukazo asibitin ba saidan tursasawar abbah.
Hjy na kallon Yaya mahmoud tace”munshiga mun dubo jikin khairat.rabi tacemun kumshigo d’azun?eh hjy munje.aiyanzunma za’a basu sallama.yaya mahmod yace to Allah yak’ara sauk’i.mu muntafi”sallama sukamusu suka nufi office d’in dr…โ๏ธ
GIPHY App Key not set. Please check settings