Advertisement
*MOON*
_Nluv💞_
_✍🏾69-70_
Da sauri yake taka ƙafafuwansa a ƙasa yana tafe yana fesar da iska daga cikin bakinsa, idanunsa ya kaɗa yay jaa sbd tension ɗin da yake ciki, cikin isa da gadara da kuma zallar izzar daya samu kansa da ita a lokaci yake tafiya a cikin Maison Santé Rémusat zuwa ward ɗin da aka kwantar da ita, yana tafe
Ammar da Faizak na biye dashi gaba ɗaya cikin babu wanda zaka iya tantance abinda zuciyarsa take faɗa masa akan sabon al’amarin daya samesu, har suka isa ward ɗin babu wanda yaywa ɗan uwansa mgna, a bakin special female surgical room ɗin da aka kwantar da ita suka samu Nene da Besty sai kuma Yakumbo, Waje yaja ya tsaya yana lumshe idanunsa tare da fesar da numfashi cikin ƙasa da Murya yace “BESTY!” Ware ido Eneye Ahuoyza yay yana ƙara kallon ɗan nasa wanda yar yanzu mmkin bai yanarsa bai sakesa ba, miƙewa yay tare da ware masa hannayensa, cikin nutsuwar data fara samunsa ba kamar da ba ya fara jan ƙafafuwansa wanda ya kejin sun masa nauyin gske ya nufi wajan mahaifin nasa, jikinsa ya shige yana ƙara maƙale sa, bayansa Besty ya shafa tare da bubbuga bayansa yace “Don’t cry my King” cikin sabuwar shagwaɓar data samesa ya sauke numfashi tare dayin ƙasa da Murya very slow yace “Besty! Queen Maimunatou” kansa ya shafa cikin kwantar masa da hankali yace “just pray for her, in sha Allah! Ubangiji na tare da ita matarka zata samu lafiya anyi theatre an cire all bullet ɗin daya taɓa mata jiki, na bayanta ne kawai matsala,na hannunta kuma bai sameta sosai ba” shiru yay kawai yana fidda numfashi kafin ya zare jikinsa cikin nutsuwa ya nufi cikin room ɗin da take, gaba ɗaya suka bi DEEN da kallo kowa yana jinjina ƙarfin soyayyyar da Aliyou ya kewa Maimunatou
. Slowly ya sanya hannunsa a saman handle ɗin ƙofar tun a bakin ƙofar ya fara jiyo fitar numfashinta dake fita da sauri², ga kuma ƙarar computer da akai using dashi wajan maƙala mata oxygen ɗin dake taimakawa numfashinta wajan samun damar fita yadda ake so, hannunsa duka biyun ya zuba a jikin aljihu yana ƙarewa innocent face ɗinta kallo wacce ta faɗa lokaci guda, gently ya fara takawa zuwa
Advertisements
wajan gadon gadon tare da ɗaukan chair ya zauna kusa da kanta, lumshe idanunsa kana ya buɗe ya fara bin blood dake maƙale a hannunta yana shiga cikin jikinta, a karo na biyu kenan jininsa na shiga jikinta, ɗaya hannun kuma drip ne ki shiga a hankali, hannunta ya kama ya riƙe a hannunsa ya fara murzawa a hankali yadda bazai dameta, Ring ɗin hannunta ya gani wanda ta mai da shi ƙaramin
yatsarta sbd kaɗan din yay mata, a hankali kuma ya sumbaci hanunu yana faɗin “Wake up My Queen Maimunatou, nothing will happen to you again, nothing my Shona my Moonlight, no more separate My Lolly am with you forever and ever always Darling Habibaties, kin daina kukan rashin mijinki I’ll make you happy zaki alfahari da samuna zan mai daki Shalelen King Aliyou Eneye Ahuoyza Deen” ya ƙare maganar wasu hot tears na bin fuskarsa, soyayyarta shine weakness nasa ya gama tabbatar da
hakan, babu wanda zaice yaga kukansa sai ita,to yaya zai yi ta riga ta zama jinin jikinsa ta zama bugun zcyarsa, kanta ya shafa yana ƙara gyara mata kwanciyar da akai mata ta rufda ciki sbd harbin da akai mata a baya. Wayarsa ce ta shiga ƙara screen ɗin wayar yabi da kallo ganin number na yawo yasa yaja tsaki domin yasan m.k ce tuni ya bata waccan wayar ya amshi asalin tasa a wajan Ammar daman tana nan babu abinda akai da ita. Miƙewa tare sumbatar forehead ɗinta kana yay waje yana tamkar ya dawo da ciwon kansa, Ammar kawai ya gani a wajan a tsaye sai kuma m.k da zuwanta kenan, kallo ɗaya yay mata ya ɗauke Ammar ne yay ƙasa da Murya yace “Sarki Aliyu Al’amin ne ya ƙara su shine suka tafi airport daga nan kuma zasu huce hotel ɗin da suka sauka, shiru yay ko tari bai ba sai da wani Dr ya
ƙarasu wajan yace “Wannan patient naku he’s in critical condition” tsaki Deen yaja yay gaba abinsa yana tafe yana duba Rolex ɗinsa dake maƙala ne a hannun Patek philippe, da idanu m.k ta bisa da kallo tana jin zuciyarta babu daɗi, fatanta ɗaya kada ya rabu da ita domin soyayyarsa ta gama ratsa zuciyarta. Ammar ne yabi bayan Dr Salamon har zuwa cikin wani room ɗin tun daga baƙin ƙofa yana jiyo
Advertisements
surutansa da yadda yake bige² shi ɗaya, ƙarasa shiga yay ciki a hankali ya bisa da kallo musamman ƙafar data fita da kuma hannunsa daya cire sakamakon accident ɗin daya faro lokacin daya kaiwa Deen hari, yana tsaka da harbin kuma wata motar ƴan kwana kwana tai gaba da motarsa zuwa cikin wani rami, nan take motar ta kifa ta ƙara kifawa sai data kifa sau uku sannan ta tsaya, tashin farko gaba ɗaya yaransa sun mutum shi kuma a take a lokacin ƙafarsa da hannunsa suka fita, yanzu ma tsananin azabar
dake cinsa yasa yake ta ihu shi ɗaya anyi masa injection domin ya samu bacci ya ɗauke sa amma ina ko gyan gyaɗi bai ba sbd karfin da jininsa yake dashi. Washe gari aka ƙara yi mata treatment ɗin wajan, har yanzu bata farka ba amma kuma tana cikin hayyacinta kawai allurar hutu ake mata.
A one week later
Dukkan wanda yake dasa hannu a harkar dasu Farouk suke an kamsa yawanci duk ɗaurin rai da rai akai masu shima Farouk ɗin jira ake ya samu lafiya, a wannan lokacin ne Nana khadii tazu dubiyar Moon ita da Ammar sai ƙaramin ɗan ta mai sunan Deen suna ce masa jeniour, gaba ɗaya suna zaune sai Deen da kuma Faizak dake cikin room ɗin, tana jingine da jinin gadon asibitin, ta lumshe idanunta sai tura
ƙaramin bakinta gaba take, shiru kawai Deen yake sbd ganin Faizak kusa dasu, gane hakan kuma yasa Faizak ya fita jiki a sanyaye, Moon kallon jeniour tayi dake miƙa mata hannu, yaron ƙyakkyawa dashi gwanin sha’awa, hannu ta miƙa zata karɓe sa Deen yay saurin karɓar sa yana faɗin “Madam wannan ba aikin ki bane,salon ya walar min dake” ya faɗa idanunsa akan jeniour kai ka rantse bada ita yake
maganar ba,shi kuma yay hkne domin bai son suga sauyawar da idanunsa sukai, Ammar yace “Eyee kaga mai mata,to mugani a ƙasa mana duk zumuɗin ka aika bari sai anyi bikin” taɓe baki Deen yay kana yace “riƙe ɗanka dan Allah ka fita kaban waje” Ammar na dry yace “idan anƙi fa?” Kafaɗa Deen ya ɗaga yace “Olright saiku zauna kuga haramun” Ammar nayin waje yana faɗin “Banza ɗan iska” Moon kam zuciyarta tace ta fara bugawa da ƙarfi tsoro ya shige ta hakan yasa tai saurin kwanciya tare da juya baya, baiko kalleta ba yaci gaba da operating wayarsa, almost 10mins kafin ya ajjiye wayar yana
haurawa saman gadon kwanciya yay a gefenta yana ɗaukan duvet ɗin zai shiga ciki tai saurin riƙe wa tana tura baki tace “Stop please Dad!” Haɗe rai yay yace “i can’t how long na kasance babu ke banji ɗumin jikinki ba, banga big twins naba na duba naga how was it, yaya suka koma i knew sunyi missed nawa” Shiru tai tare da runtse idanunta, sai da ya shiga cikin duvet ɗin kana yasa hanunsa ya zagaye waist ɗinta ya shiga fesa mata numfashi sa mai zafi, runtse idanunta tai sbd tsoran daya cikata, a hankali ya juya ta zuwa gabansa sukai farcing juna, wata wahalalliyar ajjiyar zcy ya sauke yana ƙara matseta a faffaɗan ƙirjinsa yace “How you Sarauniya ta?” Shiru tai tana ƙara tura kanta a tsakanin wuyansa
tsoransa ya gama cika mata zuciya, yana jin yadda ƙirjinsa ke bugawa da ƙarfi, wani tattausan murmushi ya sakar kafin ya mirgina da ita ta kalli sama shi kuma ya ɗan ran ƙwafa samanta yana kallon yadda take runtsa idanunta, numfashinsa na fisga da ƙarfi ya fara janye duvet ɗin dake samanta wanda shine ya rufe ƴar ƙaramar rigar dake jikinta, bakinta na rawa tace “No please Dad, I’m scared, dan Allah ka bari” idanunsa lumshe yace “me zan bari? Taɓa halaliyar tawa? You’re miss taking My Queen nasan kinyi missed ɗina koda bai kai yadda zuciyata ga azabtu da rashin ki ba, dan haka leave me Madam Allowed to enjoy myself” ya ƙare maganar yana sauki wani sexcy sounds tare da riƙe dukkan shoulders ɗinta bayan yay ƙasa da rigar dake jikinta, Numfashinsa ne ya ɗauke na wani lokaci sbd arba da yay da tsayayyun brest ɗin ta wanda suke tsaye cirrr ga yadda nippy ɗinta sukai wani tsini ga wani fresh da sukai wani kurjanani yaja shi kansa yasan mayen nono ne kamar wanda nono bai ishesa ba aka yaye shi haka yake jin kasan, cikin rawar muryar yace “hold me tighter My Queen My Everything saurauniyar masarautar Nufaz, Uhm!! You’re amazing perfect Moonlight” ya ƙare mgnar yana manna lips ɗinsa a saman ƙirjinta.
Topic👇🏾
*Idan soyayyar Moon da Deen na birgeka to tabbas ba kaga komai idan ka karanta SIRRIN MU💋❤️ daga jin sunan kasa akwai zabba cikin aminci kada kai ƙasa a guiwa domin mallakar naka akan 300 tarayyya mai ban mamaki suna aikata abu ba tare da sanin muhimman alaƙar dake tsakaninsu ba, koda ya yaushe ya hjyarsa ta ratsa jikinta yana jinsa wani nada ban da sauran mazan,amma mene yasa baya iya gane abinda yake ba dai-dai ba ne??? Uhmmmm tashin hankalin an sauya mata fuska zuwa wata
daman a yayinda da yake mata kallon biri ita kuma take masa kallon… Ya kasance ta alhalin ita ɗin like mother take a wajansa😫 kai SIRRIN MU daban yake ysin kada kuyi missed posting kullum babu fashi it’s 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga ƴan Niger 84506476 idan ta bank zaka tura 300 idan airtime ne 400💃🏽*
Saurin banƙaro masa ƙirjinta tayi sbd sabon abun da taji ya ratsa jikinta, a hankali tana lumshe idanunta ta kama kansa ba tare sanin abinda take ba kuma ta ƙara danna kansa a saman ƙirjinta, sai a lokacin kuma ta ƙara tuna yadda Muhammad Jalal Kabeer bobo na cikin littafin *UNCLE NE* yake suck ƴar riƙon sa JALILERH, lumshe idanunsa cikin ƙwarewa ya fara jan nippy ɗinta yana cijawa kamar yadda Irfan yaywa jidda a cikin littafin JIDDA, baza iya jure yadda yake Shansu ba sbd zugin da raɗaɗin da take ji suna mata, ga wani abu mara daɗi dake mata yawo a jiki sai a lokacin da tuna da yadda Saif yaywa Zarina ta cikin littafin THE NEW EMIR ba zata iya jure wannan abun ba sam idan LAMRAT ta jure yadda Captain Yisham ke mata ba zata iya ba wlh, hakan yasa ta sakar masa marayan kuka tare
dukan bayansa ta shiga ƙoƙarin zare bakinsa daga kan nippy ɗinta duk tsigar jikinta tashi take sam sam ba zata shiga iya jure wannan rashin kunyar ta Dad ɗinta ba, zare bakinsa yay ya shiga fisgar numfashinsa hannunsa dafe da mararsa, jikinsa duk rawa yake wai iya brest kawai daya sha take wannan abun to duk sanda akazo yin kai gaba ɗaya kuma yaya zata kasance? Hannunsa ya miƙa ya riƙe macijiyarsa dake halbawa da kyau baya son taga girmanta bare ta ƙara tsorata da shi, door aka fara bugawa yasa tai saurin tura kanta cikin duvet ƙirjinta na mugun ɗagawa, tsaki Deen yaja a ransa yana jawa mai bugun ƙofar Allah ya isa. Jikin Moon ya warware tass sai abunda ba za’a rasa ba, kaf family babu wanda baizo dubata ba sbd abune na kuɗi jet kawai ake tasa hatta shugaban ƙasa sai da yazo
dubiya,m.k kowa tuni ta sallama ita ɗaya zatai ta kuka iyayenta kuma sun fahimci mgnar da Sarki Aliyu Al’amin yay masu kuma ya buƙaci su bawa ɗan sa aurenta babu musu suka amince kuma aka sanya rana da komai, dake Moon sunyi resuming na school yasa gaba ɗaya suka tattara suka koma masarauta yin duniya Deen yay abashi matarsa amma aka ƙi wai san ta kammala makaranta, hakan ya shi ba gantalalle ba ne da lfyarsa da komai yana da mata ba babu bazai zauna har kusan shekara 4 babu mata ba, dan haka yay cancelled ɗin makarantar da take da paris ta dawo Naija akwai makarantun masu kyau idan a nanne, bai fi tai shekara biyu ba ta gama. Kuka Yasmin take mijinta na rarrashinta tace “Dan Allah yay kada ka barmu babu kai babu Abba yay zamuyi?” Umma ma hawayen take sosai ta kasa cewa komai sai faɗin take “Farouk kai ka jama kanka dukkan masifar data sameka nima da nake mahaifiyar ka baka barni ba kullum ina mafarkin samun ƙarin yara ashe kai kake kashesu wacce irin rayuwa ce wannan dan Allah? Ni bazan maka baki wannan abunma daka samu kanka kaɗai ya isheka, wlh da
zamanka haka babu ƙafa babu hannu gwamma mutuwar ka” ta ƙare mgnar tana sakin kuka mai ciwo, Aman jini ya shigayi ya nayi yana faɗin “ƙaddara ce Umma babu wanda ya isa ya tsallake ta kuma nima bayin kai na ba ne,dan Allah ki yafe min Umma kada na mutu da fushin ki” cikin kuka tace “na yafe maka,idan mutuwa ce sauƙi Allah ya amshi ranka cikin salama” idanunsa ya runtse yana fisgar numfashinsa yace “Ummu ki neman min yafiya wajan Maimunatou da iyayenta” da sauri tace “ai duk sun yafe maka” idanunsa ne suka fara ƙafewa computer ta hau ƙara da sauri Umma ta shiga faɗin
kalmar shahada, yana Kallonta amma ya kasa faɗin ko kallama ɗaya daga cikin abinda take faɗa kuka tasa tace “na shiga uku na mezan gani dan Allah kada ka mutu a haka” Kallonta kawai yake kafin ya samu damar faɗin “La’ilaha illallah Muhammad Rasulullah…” Cak numfashinsa ya tsaya.. After 2yrs Moon ta kammala makarantar ta cikin kwanciyar hankali ta zama cikakkiyar lawyer mai zaman kanta, kuma an sanya ranar Aure nan da 2week an fara shirin haɗa gagarumin biki na Manyan ƴaƴan sarakuna guda biyu, Moon da Deen, Faizak da M.k hadda taron event wanda aka gayyata domin ya waƙe ango da amarya Arman Maleek ne, jet na musamman aka bashi, anyi anko kala daban daban dangin amarya
dana ango abokan Amarya irin su Nimcy’s library Moon fans, Moon comment section nasu ankon daban ashobe suka fitar mai tsadar gaske shine na event na mother’s day kuma color of the day aka bada blue da milk, nan da nan Sapna manya aka fara buga invitation venue Nimcy’s library wajan haɗuwa Moon fanse, manyan baƙi irin su NIMCY real Smasher m.shakur da sauran su, wajan 4mnt rabon data saka Deen a idanunta, tana zaune saman stool daga ita sai towel tasha gyara babu ƙarya ko ina na jikinta fidda ƙamshi yake, amma duk gyaran da akai mata bata kai Fannah ba ta SIRRIN MU, turo ƙofar akai a hankali bata kawo komai yasa ta shiga shafa mai a saman fresh skin ɗinta, miƙewa tai tana ƙoƙarin zare towel ɗin ya saki ajjiyar zuciya yace “Noo! Please” sbd tsabar rikicewar da tayi bata san lokacin da
towel ya zame yay ƙasa ba gaba ɗaya tai naked lokaci ɗaya idanunsa suka sauya idanunsa manne akan ƙirjinta ba tare da wani samaki ba ya fara takawa zuwa inda take kwasa tayi da gudu zata shige bathroom yay sauri cafke ta tare da haɗata da jikinta ya shiga sauke numfashi yana ƙara matseta a jikinsa…
Idan ba ki karanta SIRRIN MU Tabbas anyi babu ke
08119237616
Please share fisabilillahi na rasa grps ɗina
GIPHY App Key not set. Please check settings