Advertisement
*JH017 littafina na kudine idan kinsan baki siya ba don Allah kada ki karanta, bansanki ba bare na yafe miki haqqin na dake kanki*
*Regular group 300 VIP 600 via bank Account 0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTbank or card for This number 09013718241 only WhatsApp or vtu only for dis 09031307566*
*Ga yan Niger da suke son wannan littafi basusan ya zasuyi ba ga number da zasu tuntuba 94775574 zasu tura katinsu daidai da kudin littafin sai suyimin mgn na gde*
Advertisements
Da sauri ta rufe masa baki tana tureshi zuciyarta na bugawa da qarfi tsoronta na qaruwa yanayin yanda yake qara sakar mata nauyi na firgitata tace “don don… Allah kabari kada ka cutar dani Baffa’am kada ka ketamin haddi ka taimakeni ka…..” Rufenta baki ya qarayi ya dora bakinsa cikin kunnenta Yana hura mata iska ta rintse idanunta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata lkcn da taji ya miqe a Samanta ya kama rigarta yana qoqarin balle maballin ta riqe hannunsa a gigice tace “me kakeson aikatamin ne Baffa….”
Idanunsa a lumshe ya Dora hannunsa saman bakinta yace “kar….kada ki qara yimin magiya inason ki fahimci cewa ba qarfina kikafi ba lamunce miki nayi kike duk abinda kikeso” daga haka ya balle zip din rigar ya jefar tasa hannunta ta rungume qirjinta tana wani kuka me tsuma zuciya tace “nashiga uku Baffa’am bantaba tunanin haka zata taba kasancewar tsakaninmu ba don Allah kada kasamin jin cewa babu sauran me Imani a duniya….” Wata qara ta saki lkcn daya dora hannunsa ya kama nonowanta ya matsasu taurinsu na budurci yasata jin wani gigitaccen zafi daya sata shidewa bakinta da jikinta na rawa tace “Allah…..ya Allah ka kawomin…..” Sake sakin wata qarar tayi tana ture kansa daya sanya boobs din nata a bakinsa yana zagaye kansu tare da zuqo so kamar ta suma tsabar baqar azabar dake ziyartar jijiyoyi da ruhinta ta qara rintse idonta tana jan zuciya kuka takeyi mai tafasa zuciyar me Imani, Rasheed ko a jikinsa saboma da gudun kada tausayinta ya karya masa zuciya yasashi jefa qwaya a ruwan coffee dinsa aikuwa tayi masa yanda yakeso duk da bai bai fita daga hayyacinsa ba Amma tayi nasarar kawar masa da digon tausayi a ruhinsa shauqi qauna da Kuma muradi suka rinqa fizgarsa Saida ya rabata da komai ya cire koman jikinsa ya sake danneta yana goga dick dinsa a gabanta.
Tsoro da tashin hankali ya hanata kawo ruwa abin yazo mata a bazata a mafarki bata taba tunanin zuwan wannan Rana ba bata taba kawo zata rasa budurcinta ta wannan sigar ba, shikuwa kukan nata sai ya zamana kamar wani alkuki take busa masa feeling dinsa sai nunkuwa takeyi jinsa yakeyi a wata sabuwar duniya da baitaba shiga ba, salon da yake sarrafa jikinta yake daga gindinta yake soka burarsa a farfajiyar gurin saida ta suma saboda zafin da takeji.
Ganin bata motsi ne yasashi miqewa ya bude freegde ya dauko ruwa me sanyi ya tsiyaya mata ta miqe firgigit tana dube² ya aje bottle din ya kashe glub na dakin ya sake nufarta ta miqe tanajin yanda gabanta da nononta ke mata zugi tana neman ta inda zata samu ta tsira ta kasa samu.
Kamota taji yayi ya juyo da ita ya dagata cak ya sake sanya harshensa ya saqali nononta idanunsa qurrr akanta bude idonta tayi hawaye na ambaliya a fuskarta zatayi mgn ya sake rufenta baki da hannunsa.
Advertisements
Ya azata saman gadon ya buda qafafunta jikinsa Yana rawa ya kama dick dinsa me kauri ya saita a gidan dadinta ya soka da qarfi ta saki wani ihu na fitar hayyaci tana Shirin qwacewa ya kwanta a Samanta ya rinqa danna mata joystick dinsa da sauri da sauri gabadayanta a bushe take tsoro ne da tashin hankali yasata qafewa qaf, baisan Ina ya zunguro ba yaji ta cika taf da ruwa yaja wata gwauruwar ajiyar zuciya ya qanqameta Yana sokanta burarsa doguwa.
Shure² takeyi tana kukanta me ban tausayi bakinta da jikinta har yanzu bai daina rawa ba so take tayi furuci ta kasa sai baqar wutar azaba da take karba sun jima a haka wai ashe sassauci taji har take kukan lkcn da yayi niyyar huda tan da gaske yayi sama kamar zan jsnye daga gareta har tana sauke ajiyar zuciya bata Ida direta ba taji ya caketa da qarfin masifa itadai daga ihun data saki bata qara fahimtar komai ba sai farkawa tayi tajita kamar an daddareta.
Janyewa yayi daga jikinta Yana sauke ajiyar numfashi yanajin gardinta har yanzu a jikin penis dinsa ya miqe ya kwanta a gefe yana sauke numfashi Yana shafa qirjinsa zuwa mararsa Yana lashe lips dinsa, baiji saukarta ba saijin faduwarta yayi ya miqe da sauri ya zubanta ido tana wani kuka me cin zuciya tana qoqarin miqewa.
Ya Mike ya nufeta yakai hannu zai dagata ta tureshi tana qara sautin kukanta ta miqe tana layi qafarta na rawa ta dauki rigarta zatasa ya sake matsawa ta dago a hargitse ta zubansa idanu ta bude bakinta cikin kuka tace “da nasan wannan ranar a haka zatazomin da na jima da sadaukarwa da Muntaz jikina da nasan kaine azzalumin da zai rabani da budurcina gabanni aure dana dade da bawa Hammah Manga dama akan hakan kaicona Abdulrasheed dana kasance mara saa a rayuwata, bantaba sawa araina zanyi wani abu don bajinta ya yuwu ba tabbas kayi nasarar lalatamin rayuwa bayan ka ginata a baya bazan taba zarginka ba kaina ce abar tuhuma da nakejin a Raina fasiqancinka bazai taba gangarowa kaina ba Allah ya Isar Baffa’am ka cutar dani ka cuceni ka wulaqantani me zance da Ya Kareem da wacce siga zan fada masa yayansa shine ya karbi abinda na dade Ina masa tanadinsa”
Juyawa tayi ta murda qofar tajita a rufe tace “idan hakan shine burinka tabbas kayi nasara bama zai qara ganina ba cikin rayuwarsa balle yaji a ransa zai aureni ya zauna dani na hqr da auren har abada tunda banida abin nunawa mijina ka zuba ruwa qasa ka shanye burinka ya cika Rasheed na gde da kulawarka ta farko na gde da kulawarka ta qarshe Kuma na gde da halaccin da danginka sukayi min……..
Murmushi yayi mata daya sanyata katse kalamin nata ya matso gabanta ya miqa mata rigar ta karba ta Sanya ya shafa kansa yace “sune kalaman da zasu sanyayamin jiki? Ko kuwa sune zasusa nayi nadamar abinda na aikata? Bance bana nadama ba saidai Ni akanki bazanyi ba domin idan na barki kika auri Kareem tabbas na cika asararre wannan yasa na zabi daukar wannan matakin shawara daya zan baki ki iya bakinki wajen fallasa wannan sirrin babu inda zaki Ni zan mayar dake inda na daukoki na rantse da Allah ko Ya’isha kika fadawa abinda ya faru tsakaninmu saina fasa kanki da harsashi idan Kuma Kinga zaki gwada to ki fara”
Bathroom ya juya ya shiga ta zube a qasa cikin kaduwa da kalamansa wannan shine duka hanin kokawa gashi ya rufe dakin bare ta fice daga dakin miqewa tayi ta janyo rigarsa ta dauki mukullin ta bude qofar ta fice daga dakin tana tafe tana faduwa jini da wani ruwa yanabin qafarta tana cije lebe tare da hawayen azaba da haka ta samu ta fice daga gdan ta samu napep ta fada masa inda zai kaita yaja suka tafi ta kifa kanta a cinyarta tanaci gaba da kukanta tabbas da tanada wani guri na zuwa da bazata koma Gdan sarautar ba har ciki ya shigar da ita ta bude bayan wayarta ta zari naira dubu ta bashi bata tsaya karbar canji ba ta shige ciki tanabin bango cikin saa kuwa data shiga babu kowa a babban falo hakan ya bata damar shigewa dakinsu ta zube a tsakar dakin tana hakin azaba.
Daga Ya’isha har Amrah miqewa sukayi cikin tashin hankali suka nufota suka tsugunna gabanta sukace “ina kikaje tun dazu Mai Martaba yake nemanki” sai yanzu wani kuka da yake fita daga zuciyarta ya qwace mata tace “Innanillahi wa Inna ilaihir raji’un Allahumma ajirni fih musibati, Allah dama ka dauke rayuwata na huta wannan wacce irin masifa ce ni taketa fadowa rayuwata…..”
Rufe mats baki Amrah tayi sunabin qafarta da kallo dafe qirji sukayi Ya’isha tace “jin….jini Meenah jinin meye wannan yakebin qafarki?” Da sauri takai dubanta ga qafar tata sai yanzu ta ga jinin ta sake rushewa da kuka tana cewa Allah ka sakamin wlh bazan taba yafe maka ba ka cutar dani me nayi maka daka yankemin wannan mummunan hukuncin” “waye” suka hada baki suka fada a tare, “Baf….bansanshi ba” da sauri sukace “wht?” Baki saniba fah kikace fyade yayi miki kenan?” Miqewa tayi ta shige bathroom daqyar ta iya hada ruwan zafi ta shiga ta fito tana rawar sanyi zazzabi ya saukar mata me zafi, gabadayansu sukayi jingum² abin duniya ya damesu wajen uku Jikin yayi zafi sosai zazzabin ya sanyata sai amai takeyi Can Kuma ta fara qaqqafewa tana suma ganin abin yafi qarfinsu ne yasasu fita da gudu sukayi karo da Rasheed Yana shigowa gdan fuskar nan a daure Yana ganinsu ya zubansu ido Amrah tace “Ya ka kawo agaji Juhud ce keta suma tun dazun mun rasa meye yake…..” Bata qarasa ba ya watsar da takardun hannunsa ya nufi dakin ya tararta sai jijjiga takeyi ya isa da sauri ya cacumota fargabarsa tana qaruwa ya rinqa Kiran sunanta daidai lkcn su Mom suka shigo suma sukayo kanta Adda ce ta Kira Mai Martaba ta sanar dashi abinda yake faruwa Yana zaman fada ya Kira likita suka shigo tare likitan ya dubata yayi mata Allurai ya rubuta mata magunguna har lkcn bata farka ba sai binta yakeyi da kallo Yana tunano haduwarsu ta dazu da yanda wasan ya tashi Yana sauke numfashi Dr Razaq ya juyo ya dubesu yace meye ya haddasa mata ciwon ne?”
Kallon kallo suka rinqayi tsakaninsu baija mgnr ba yace “any way koma dai menene Allah ya sauqe Aminah batason mgn Mom a tsayar mata wajen shansa numfashinta ne take daukewa kamar akwai abinda ya faru da ita Wanda bata shirya masa ba koda yake ba lallai ya kasance abinda yake janyo hakan bane zai iya zama lalura ce kawai” da wannan suka hice daga dakin suka barshi tsaye ya zubanta ido duk jikinsa yayi sanyi bai zaci haka zata wahala ba da yabita a hankali murmushi yayi Yana shafa sajensa ya fice daga dakin ya nufi part dinsa ya kwanta cike da nishadi iskancinsa da neman matansa baitaba kaishi ya jiyo abinda ya jiyo yau ba bai taba bare budurwa dal a leda ba sai yau ashe haka gindin budurwa yake da maiqo?”
Zuciyarsa ta karkata akan mataki na gaba da zai dauka saidai ya rasa ta hanyar da zai bullo mawa lamarin ya riga yayi rantsuwar ko Mai Martaba zai fitar dashi cikin yayansa bazai zauna da Zulaihat ba, kwananta biyu tanajin jiki sannan ta fara samun sauqi batada aikin daya wucce kuka komai ya sukurkuce mata jin duniyar takeyi duka ta daukar mata zafi ana haka wata sabuwar rigimar ta ballo tana daki tana kwance taji Mai Martaba Yana qwalanta Kira ta diro a gadon da sauri ta zari hijjab dinta tasa ta fito ta zube a gabansa ya shafa kanta yace.
“Jiki yayi sauqi Ko Aminatuh?” Jinjina kai tayi yaja fasali yace “rikicin Kareem ya isheni yau ya kirani yake fadamin kwana biyu kin daina daga wayarsa kin daina sauraronsa meye yaja hakanne?” Sunkuyar da kanta ta qarayi yayi murmushi yace “haka rayuwar ta gada saidai hqr ya matsa min akan a hada bikinku dana Abdulrasheed saboda haka ga wannan ki fara shirye²nki kinsan saura sati hudu daga wannan satin ma zaa fara hidimar biki……” Da sauri ta dago idanunta ya ciko da hawaye tace “Mai Martaba Ni na fasa auren don Allah kuyi hqr ku qyaleni kada ku tambayeni dalili….” Tana fadin haka ta miqe ta zuba a guje ta shige daki Rasheed yabita da kallo tare da tabe baki ya miqe yabar gurin.
Ba Mai Martaba ba hatta su Ya’isha sun girgiza da kalaminta waita fasa auren Kareem to meye ya janyo hakan duk wannan dokin da takeyi da shauqin qaunarsa da take nunawa lkc guda zatace ta fasa aurensa? Tambaya ce mara Amsa iyakar tambayarsu taqi furta komai sai kuka duk sanda aka tambayeta meye dalilinta na daina kula Kareem din saidai ta kama kuka harma sun hqr sun daina tambayarta Amma babu abinda aka fasa na shirye²n bikin.
Sati biyu aka diba ana shagali a gdan sarautar Juhud yaqe kawai takeyi idan ta kebe tayi kukanta me isarta Baffa’am din nata ya matsanta lamba ta bam mamaki duk sanda yaso iskancinsa sai ya Kira Mom yace tace da Meenah ta kawo masa abinci hakanan Mom zata nemota duk inda take ta fada mata bataso haka zata dauki abincin takai masa yasata a gaba yayita kallo idan Kuma yan iskan na kusa ya rufe qofar ya zarenta ido ya lalubeta tsaf ya tsotse sama da qasa ya shigeta ta qarfin tsiya ya tsiyaya mata milk dinsa sannan ya qyaleta ta fita kullum kashedin da yakeyi mata kada ta kuskura ta haskawa wani idan tabari wani yasani yayi mata rantsuwar daidai da ransa saiya kasheta dake sokuwace haka zatayita qunci har ta saduda kafin ya sake nemanta.
Ya rage saura kwanaki biyu bikin nasu da Ya’isha da Amrah da Zulaihat suka shirya suka tafi Kano wai lalle itakam ranar yini tayi a daki a kwance batada lfy ga masifar jarabar Baffa’am din nata ya takura mata ya hanata sakat ya kirata yakai sau goma tanaqin dagawa a qarshe ya taso takanas yazo ya zubanta ido tana tana nade cikin bargo yayi murmushi ya zauna kusa da ita ya dago kanta ya Dora a cinyarsa Yana shafa dogon gashinta ta lumshe idonta ta sauke numfashi tanason janyewa batada qarfi ya dora hannunsa saman qirjinta yana zagaye nipples dinta da yatsansa yace “ke bakije lallen ba me yasa?” Sake narkewa tayi a jikinsa tanajin zuciyarta nayi mata suya, bai jira cewarta ba yace “kinsan cewa banason gardama ko?” Bude idonta tayi hawayen da take tsayarwa ya zubo yace “yeah banson gardama ke Kuma kamar budurwar tunkiya haka kike da gardama idan na buqaci kasancewa dake ki bani hadin kai kawai shine samun lfyrki inba hakaba wlh a gaban kowa zan iya fallasa sirrin dake boye kowa yasan meke faruwa tsakaninmu tun jiya burata take a kumbure na riga na saba da dadinki bana iya sanyata a ko Ina ke Kuma sai wani zille zille kikeyi bayan kema nasan kinajin dadi fah yanda kike bada ruwa baduk mace ba Amma kina wani gidadanci”
Sallallamin da suka jiyo a falon ne yasasu miqewa da sauri ya bude qofar ya fita ta rufansa baya sukaja baya da sauri sukayi turus ba itaba shima Saida ya firgita da ganin dogon gadon na daukar gawar asibiti a falon suka kalli juna lkc guda qirjinsu na bugawa da qarfi gadone guda biyu kowanne jini ke diga a jikinsa gadai mutane fal dakin Amma an rasa Wanda zai bude gawarwakin shigowar Alh Aminu ce tasa kowa zubansa ido ya nufi gadon farko ya janye mayafin fuskar gawar ta bayyana nade da bandeji Juhud ta dafe qirji da sauri tana furta “Innanillahi wa Inna ilaihir raji’un” Ba kowa bace face “Aunty Zulaihat kwance sambal babu rai a jikinta sai ta biyun Ado drive ne shima rai yayi halinsa, nandanan gurin yayi tsit Mom taja wata doguwar ajiyar zuciya inda Rasheed ya dubi Juhud itama shi take kallo babu wani gigitaccen alhini a tare dashi saima shafa gemunsa da yakeyi ya juya ya fice daga falon da sauri.
Matsawa tayi kusa da Addah Abulle tace “ina Ya’isha da Amrah?” Dafa kanta tayi tace “suna asibiti Amrah ce taji jiki sosai karaya uku sai Yayanku Kareem da suka dauko a airport shima yananan sai abinda hali yayi Ya’isha kam dressing kawai zaayi mata zuwa gobe ma zaa iya sallamarta….. Tunda ta ambaci Kareem jikinta ya dauki rawa cikin kuka da rawar murya tace “ya….ya taho batare daya sanar da kowa ba Addah shima mutuwa zaiyi kenan don Allah kice kada ya mutu……… Tana fadin haka wani amai ya taso mata me qarfi tayi qasa da sauri ta fara sheqashi Addah ta rirriqeta tana aman kamar zata amayar da hanjin cikinta daqyar suka samu ya tsaya sukayi hamdala Addah Abulle tajata daki tace “ki nutsu ki kwantar da hankalinki insha Allahu babu Wanda zai Kuma mutuwa ki kwanta ki huta ke dama ba isasshiyar lfy ba bari a gama sutarar wadancan sai azo a dubaki”……..
*Oum Hairan*
GIPHY App Key not set. Please check settings