JUHUD 21

Advertisement

 *JH0021 Bonus*

 

*Regular group 300  VIP 600 via bank Account  0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTbank  or card for This number  09013718241 only WhatsApp or vtu only for dis 09031307566*

*Ga yan Niger da suke son  wannan littafi basusan ya zasuyi ba ga number da zasu tuntuba 94775574 zasu tura katinsu daidai da kudin littafin sai suyimin mgn na gde*

Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Bazm4gobWZH8v1KnZDzmBk

Advertisements

_Ina kuke manyan Hajiyoyi masu ji da kansu, shin kunason siyayya  a qasashen duniya cikin sauqi arha da rahusa kayanku suzo ba jeka ka dawo ba mgnr nayi order wata biyar taqi zuwa?  To albishirinku ga dama ta samu ga masu siyan daya ko sari wannan group kawai zaki shiga domin kashe qwarqwatar idonki._

_Komai kike nema akwai musamman dangin kayan kitchen domin amare da iyayen gda kunfi amare jakankuna na alfarma sa uwar wani kuka da takalma irin na shiga Villa, kedai kada ki Bari abarki a baya yi maza antaya sanqama domin samun naki rabon albarkar wannan janun ne babu bogi cikinsa domin yarda da aminci yasa na aminta da kawowa masoyana shi domin suma su qaru kamar yanda na qaru_

_Mun gode _

_Sai mun jiku_

Jinjina kai yayi ya karbi Diamond stone din ya zubansu idanu sosai yaja numfashi ya sake miqa mata ta girgiza kai tace “zasufi samun tsaro idan suna gurinka” lumshe idonsa yayi ya budesu akanta yace “me kikaci yau?” Qasa tayi da kanta yasa hannu yaja dogon hancinta yace “kinsani banason zama da yunwa ko?” Dagansa kai tayi ya lashi lips dinsa yace “to meye yasa kika zauna da ita?” A kasalce tace “banma jita bane ji nayi na qoshi sosai yau”

Murmushi yayi tare da miqewa ya fice daga dakin daga qasan taji Yana kiranta ta fito ta tararsa zaune da daron kaji a gabansa ta kalli agogo goma na dare harta gota ta dago ta dubesa tace “fita kayi?” Murmushi yayi mata yace “kina mamaki ne?” Akanki babu abinda bazan iyaba” shafa sumarta tayi ya janyota jikinsa ya zaunar da ita ya soma bata Naman tanaci Yana tuno farkon haduwarsu yana dariya ta dubesa tace meye kakewa dariya?” Lakace mata hanci yayi yace “lkcn da kike tausayin kaza na tuna” kanta ta tura a qirjinsa tana dariya shima dariyar yakeyi ya sanya hannunsa Yana shafa bayanta yanayinsa na sauyawa daga normal zuwa wani daban a hankali taji ya sauke hannunsa a saman bombom dinta ta dago da sauri gabanta ya fadi lkcn da suka hada idanu ya kanne mata ido daya ya kwantar da kansa a kafadarta Yana shaqar qamshinta.

Advertisements

Janyewa tayi zata miqe ya rigata miqewa ya sabeta kamar wata babe ya nufi saman da ita ya azata a gadon ya fice ya hade kayan abincin yasa na sawa a freezer ya nufi saman, a bathroom yaji motsinta alamar da take nuna wanka takeyi ya bude bayin ya zubanta ido tana kwance cikin komin wankan ta baje gashinta abin yayi mugum daukar hankalinsa.

Takawa yayi da sanda bataji shigowar tasa ba kasancewar a zahiri ne take wanka Amma kacokan hankalinta yanaga tunanin makomar wannan murdadden lamari daya tunkaro rayuwarta to waima shin Ina yaje ya qwaqulo su Baffa Ribado har ya nemi aurenta a gurinsu Kuma suka bashi meye yasa bai sanar da Mai Martaba burinsa ba ya yanke hukunci babu shawara?

Da wannan tunanin tajishi cikin ruwan ta bude idanunta akansa shima ita yake kallo lkcn da yake saita zamansa cikin ruwan yasa hannunsa ya kama boobs dinta suka saki ajiyar zuciya lkc daya Yana shafa boobs dinta yana tsotsar bakinta da yanayin gusarwa da abokin harqalla hankali taja numfashi shima ya sauke ajiyar zuciya ya Sanya hannunsa Yana shafo mararta yanayin qasa dashi da nufin turawa a gabanta ta riqensa hannu ya dago idanunsa da suka canza kala sosai ya saukesu cikin nata cikin in…Ina tace “Bai…bai tsaya ba….” Wata wawuyar matsa yayima nononta data sata sakin qaramar qara ya hade bakinsu yanaci gaba da matsa nonon a hankali har yayi qasa ya kama da harshensa da bakinsa yanasha salon yanda yake tsotson nonon ya kidimanta yanayi matuqa  sai shafa kansa takeyi zuwa bayansa tana tura masa nonon a bakinsa shikuma Yana qara narkewa a jikinta.

Sunfi awa guda a bayin sunan Wai wanka akeyi Saida yasan yanda yayi ya samawa kansa nutsuwa sannan sukayi wankan suka fito yayi sallar Isha itakuma ta kwanta tanajinsa yanata kwararo addu’o’insa bayan ya idar ya kashe fitilar dakin shima ya hauro ya kwanta tana manne a jikinsa har yanzun ya fahimci akwai sauran tsoronsa a tare da ita so yake ya mantar da ita duk wani nau’i na tsoronsa ta sake jiki dashi suyi rayuwa me dadi, jin Yana neman takura mata ne yasata lumshe idonta a dole tayi bacci yasan ba baccin tayi ba so baison takura mata duk da cewa zuciyarsa har yanzun tana cike da jin radadin asarar da tayi masa ta cikinsa to Amma yaya zaiyi da abinda yafi qarfinsa iyakar bala’insa mugun ragone shi akan abinda ya shafeta baya iya daukan mataki akanta akan abubuwa da yawa.

Da wannan tunanin bacci ya daukesa cike da tunanin halin da ya riski kansa kawai don ya zabi farin cikinsa saman farin cikin kowansa, baccin nasu na yau na musamman ne Basu farka ba sai asuba shine ya tasheta tayi miqa da salati ta bude idonta Yana tsaye akanta ta miqe ta wucce ta gefensa zata shiga bathroom ya riqota ta baya ya kwanto jikinta Yana shaqar qamshin sumarta yace “ina cikin yanayi wifey nikam don Allah ki taimakeni kiyi ki wanke abinnan” Saida gabanta ya fadi ta fara tuhumar kanta ya akayi ya san ya tsaya? Numfashi taja ya fara shigewa jikinta ta janye da sauri ta fada bayin ta rufe yayi murmushi ya fahimci Meenah muguwar lazy ce a wannan harkar batada kuzari.

Wanka tayi ta tsaftace jikinta ta fito lkcn ya idar da sallah yana azkhar ta raba gefensa ta tayar da sallah yaji dadi sosai a ransa ya miqe ya koma ya kwanta tana idar da sallar tayi wuf ta fice daga dakin ta fada kitchen tana duba abinda ya dace tayi doya ta dauka ta bare ta wanke tasa mata suger da gishiri kadan ta dora a wuta ta dauka qwai ta fasa ta zuba masa kayan qamshi ta kadashi sosai ta dauki kasko ta zuba Mai ta wanke hannunta ta Dora ruwan zafi da yaji kayan qamshi ta tace ta zuba a tea flast din komawa tayi ta tsame doyar ta soya da qwan ta zuba a warmer ta gyara kitchen din ta fito ta aje a dinning din ta koma saman ta tarar dashi kwance yanata latsa wayarsa ya dago ya zubanta ido itanma shi take kallo da sassarfa ta qarasa ta tsugunna a gabansa tace “morning Baffa’am….” Bai bata damar qarasawa ba taji ya janyota jikinsa ya kwantar da ita bisa faffadan qirjinsa Yana shafa bayanta yace bakisan waye mijinki ba ko?”Meenah banson nayita nuna qulafucina akan haqqina hakan zai iya jamana matsala” Yana fadin haka ya  dagata yace “ki cire komanki kizo ki fara aikinki” da sauri ta dubeshi ya daganta gira yaci gaba da latsa wayarsa babu yanayin wasa a tare dashi dole hakanan ta zare komanta ta kwanta a samansa tsoro na cinta gashi bata isa tace batayi ba hakanan ta cirensa komai nashi.

Bakinta ta Dora saman nasa ya lumshe idonsa tare da sakin ajiyar zuciya yanajin yanda boobs dinta ke gugan qirjinsa yasa hannu ya tallafosu Yana shafasu ita Kuma tana tsotsan bakinsa a hankali ta janye ta dora lips dinta a nipples dinsa tana tsotsa da salonsa daya koyar da ita yaja wata ajiyar zuciya me doubles yana matsa bombom dinta.

Hannunta tasa ta kama twins dinsa tana mulmulawa da shafa joystick dinsa shikuma yana matsa nononta da salonsa me fitar da ita hayyaci, yana tsotsar nonon Yana jan numfashi Yana tura yatsansa qasanta a dabarance. Ya fara wasa da yatsansa a gurin taja numfashi juyar da ita yayi ta koma qasa yaci gaba da tsotseta a hikimance har ya sauke harshensa a qasanta ya fara kalkaldawa taja ajiyar numfashi ta riqe kansa ya dago suka hada ido ya kanne mata dayan ya sakeyin qasa yaci gaba da tsotseta yana zuqota tana banqarewa tana janyewa Saida ya aikanta saqo sosai ya tabbatar data shiga hannu sosai sannan ya fara qoqarin samawa kansa mafita yana fara shigarta taji wani mugun zafi ta zabura zata miqe yayi saurin danneta yaci gaba da danna mata kaya tana cijewa har ya saita kansa ya rinqa sukuwa akanta zafi takeji sosai shikam mugum dadin yanayin yakeji ya rinqa tura hannunsa cikin sumarta yanaci gaba da cinta da qwarewa aikuwa taji a jikinta bata taba sanin Baffa’am din nata yakai hakanba sai yau tun tana daure masa Saida tasa masa kuka yanajinta ya shareta yaci gaba da sha’aninsa Saida yaji ya samu nutsuwar da yake buqata sannan ya kwanta a jikinta Yana mayar da numfashi ita Kuma tana sauke ajiyar zuciyar wahala.

Daqyar ta tashi tayi wanka ta sauko falon Yana zaune a dinning ta qarasa ta zauna sukayi break din suka koma falon suka baje binta kawai yakeyi da kallo yanayin kallon nasa kunya yake bata tayi qasa da kanta ya dago kanta yace “me kikeji game dani?” Sunkuyar dakai tayi ya sake dagota yace “kiyi mgn my Meenah” kwantar da kanta tayi a jikinsa yaja numfashi ya tureta yace wato bazaki iya fadamin matsayina a gurinki ba ko?” 

Girgiza kai tayi yayi murmushi yace “ni nasan matsayinki a gurina ki riqe naki basai kin sanar dani ba kije kikai kasuwa ki siyar ko idan kin mutu ayi mawa kabarinki ado dashi” yanda ya miqe ya fice daga falon fuuuuu yabata qaramar dariya.

Tace “masifaffe kawai” juyowa yayi yace “me kikace” turo baki tayi yayo kanta ta miqe da sauri ya cafkota da qarfi yace “ina tambayarki me kikace kina tashi saboda kin rainani?” Cikin in…Ina tace “to…toba li’ilafi nake karantawa ba….” Sakinta yayi ya fice daga gdanma gabadaya ta tabe baki tace “Umma ta gaida Assha.

Gyaran gdan tayi ta sake shirinta tayi kwanciyarta ta dauko wayarta ta kunna data suka gaisa da Ya’isha sukaci gaba da hirarsu tanata nishadinta abinta ba ita ta sauka online ba sai wajen uku da taji tsayuwar motarsa tayi maza ta boye wayar ya shigo shida wasu yara ya budensu store suka zuba kayan abinci ya sallamesu suka tafi ya nufi step na benen tace “barka da dawowa” tsayawa yayi batare daya juyo ba ta miqe a sanyaye ta nufesa ta rungumeshi ta baya ta dora kanta a bayansa cikin sanyin murya tace “Ginshiqin lamarina. Kainefah muradin Raina! Kaina baiwa yarda zaka sharen duk kukana!! Karbi zoben alqawari kasashi a hannayena!!! Kaina baiwa Amana ta zuciya, ko Ina zan nuna!!! Nazamto Laila kai majnun mi alqawari ba rabewaaaaa!!!.” 

Wata runguma yayi mata me qarfe ya dagata cak ya direta a kilishin dake qaramin falon saman ya tsugunna gabanta yace “are ur sure My Meenah?” Hannunta tasa ta rufe fuskarta tana qaramar dariyarta da take mugun rikita masa lissafi yayi murmushi yace “shi yaro gabadayansa abin tausayi ne Meenah kinajin kunyata to waye bazakiji kunya ba a duniya please nikam ki dainajin kunyata zan cinye kunyar nan idan taqi qyalemin ke haka” bude fuskarta tayi ta harareshi ya lakace mata hanci yace “kinada baiwa da yawa matata inasonki da yawa”

Aljihunsa ya duba ya dauko wani qaramin akwati ya bude ya zari sarqar ciki ya saqala mata a wuyanta ta kuwa zauna das ya dauki zoben da agogon duka yasa mata ya zare dankunnen kunnenta yasa mata na sarqar yace “tashi kiga sadakinki nasan dai na fansheki da daraja domin kudinsu sunfi kudin saniya dayan da aka yankamin a rugarku” dafe wuyanta tayi tana kallon sarqar tana kallonsa ya bayanta daga jiya zuwa yau duk sanyinsa take gani bashi da walwala sosai takowa yayi ya saqalo qugunta yace “banida kowa saike sai Mom saboda ke Mai Martaba ya ciremin tallafi ya zareni cikin yayansa ban damu ba Meenah indai kedin zakiyimin halacci dama komai na rayuwa Yana zuwa da dalilinsa”

“Meyesa naka dalilin ya zamo ni?” Ta fada tare da durqushewa cikin hawaye tace “ana canza mata ana canza miji iyaye basuda madadi Baffa’am don Allah kada ka zabeni saman mahaifanka Allah zai jarabceka dani don yaga ya zakayi…..” Da sauri ya rufe mata baki yace “kinajin hakan zaisa nayi nadama ne? Meenah bana nadama duk abinda kikaga nayi Ina sane banson da girmana a rinqa qoqarin maidani wani qaramin yaro kedai kiji zaki rayu dani a duk yanda nake…………..”

     

*Oum Hairan*

Leave your vote

-2 Points
Upvote Downvote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

You May Also Like

JUHUD 1

Advertisement   *JUHUD* *(OUM HAIRAN)* *(LOVE AND ROMANTIC STORY)* Advertisements *FP ONE* *Tunatarwa* Abubuwa kan faru da yawa…