Advertisement
๐๐๐๐๐๐๐๐
*TAYI MIN ฦANฦANTA*
๐๐๐๐๐๐๐๐
*Zahra Surbajo*
*6*
“ฦดarfillo!!!!!!!!!”ya ambata da ฦarfi sanda ya farka a gadon asibiti yana laluben ta,faษowa yayi daga kan gadon yana ihun kiran sunan ta.
Advertisements
Da sauri sojojin dake kula dasu suka zo suka riฦeshi,dambe yake iya ฦarfinshi yana kiranta,”ฦดarfillo kina ina,ki zo nan kusa dani,kar kimin nisa,don Allah kiyi magana injiki,kitaimakeni kiyi magana mana,nace kiyi haฦuri,ko baki yarda dani bane,nace zan kula dake,zan ษaga darajarki fiye da ta kowacce mace me gata”sambatun da Hammad yake kenan sanda ya farka a asibiti.allurar bacci aka masa ko zaa samu sauฦin sambatun.
A can sansanin ฦดan gudun hijira ko masu kawo sadakar abincine suka zo dan haka kowa da gudu yaje ya hau layi,banda Zahra wacce cinyoyinta ke mata mugun ciwo,zaune take ta kife kanta akan guiwowinta tana kuka,
Haka aka gama rabon abincin ita bata samuba,se hanne ce ta sammata nata.shima daฦyar ta iya ci sabida bakinta ษaci yake mata.
Haka suka kwashe tsawon kwanaki uku,Zahra zuwa lokacin bata iya ko tafiya sede rarrafe,ga wani ruwa data rasa ko na menene dake bin cinyoyinta.tayi kukan tayi kukan har ta gaji.gashi ba suturar arziฦi ke garesu ba haka take zaune ฦuda na bin ta.hanne kanta yanzu ta gujeta sabida warin da zahran take.
Duk sanda zaa kawo abinci zahra bata samu sabida ฦyamarta da akeyi,hakan ne yasa take fita daga sansanin da rarrafen taje,bakin titi tayi bara dan ta samo abinda zata ci.cikin ikon Allah kuma tana samowar seta koma gefe taci ta ษoye sauran.
Acikin sati biyu duk wanda yaga Batulun inna bazece ita bace,gaba ษaya ta sauya,tazama abar tausayi.
Advertisements
Acan kaduna ko,lamarin na hammad ba sauฦi,dan gaba ษaya kwakwalwarsa tasamu matsala,a birkice yake,arana seya kira ฦดarfillo yafi so dubu,kuma yana dukan duk wanda yazo kusa dashi.
Hakanne yasa aka nemo iyayenshi sukazo aka basu shi domin suje su nema masa lafiya.
Allah sarki,a ษaษษaure aka sashi a mota sabida dukan da yakeyi,shima seda aka masa allurar bacci sannan akai nasarar fita dashi.
Alhaji Nasir Abubakar shine mahaifin Hammad,me hamshaฦin me kuษine,wanda sunanshi ya kewaye ko ina a ฦasar nan harma da ฦasashen ฦetare.ฦดaฦดanshi biyu Hammad da Surayya,se matarsa hajiya maryam,dukansu asalinsu ฦดan gombe ne.
Alhaji ba abinda yakeso a duniya sama da ษansa Hammad,duk wani buri nasa na duniya akan Hammad ya ษorashi,lokacin daya ga halin da ษan nasa yashiga kuka yake da idonsa kamar ฦaramin yaro.dan shi dama a dole yabar Hammad ya shiga aykin soja,dan kawai ya nuna yana sone.
Hammad matashine ษan kimanin shekara 30 da haihuwa,bayan kammala karatunsa na secondry,mahaifinshi oxford university ya tura shi inda ya karanci gynocology,wato likitan mata,inda yasamu sakamako me kyau bayan kammala karatun.
Lokacin daya dawo gida nigeria,seya samu ฦasar na cikin yanayi na fama da rashin tsaro,ana kashe mitane basuji ba basu gani ba,wannan dalili ne yasa Hammad da Amininsa jameel suka faษa aykin soja,wanda mahaifin hammad yasaki ฦดan mazan kuษi aka basu manyan muฦamai,bayan sun samu horo na musamman asansanin sojoji dake NDA kaduna. sunason taimakawa ฦasarsu da dukkan ฦarfinsu.
Wannan kenan.
Muje zuwa
Surbajo for life.
GIPHY App Key not set. Please check settings