UBAYD MALEEK 50

Advertisement

 50_*

Zame jikinsa yayi daga ‘yayan nasa ya nufi hanyar shigewa palonsa Yana amsa gaisuwar su mum Sarah dake Masa barka da dawowa 

Dama shi mr Omar Yana sako Kai yaga shigar dake jikinsu NURUn da shagalin dasuke yaci ribas ya juya Yana bawa MALEEK hanya Yana shigowa daga cikin palon inda su NURUn suke taredasu mum Sarah dasu Fana.

Ahankali ta Dan dago tabi bayansa da kallo harya shige ta qaraso gurinsu afia suna cigaba da Yan hotunansu da videos ta kalli farhat da hankalinta yafi tafiya sosai agurin hotunan da cake ta maida kallonta akan afia da itakuma Imran yakirata video call da mum dinta suna tayata murna cikin tsananin farin cikin tareda fatan Allah yabata nasara 

Ta ajiye qaramin plate din hannunta na cake ta juya tabar gurin batareda kowa ya lura da Barinta gurinba ta nufi palon tashiga cikin nutsuwa tana gyara rigarta data lafe ajikinta gashi ko bra Bata sakaba sbd rigar data kamata sbd robace me taushi da rashin damuwa tana shiga palon ta nufi dakinta ta sake wanke hannunta tafito ta sake shafa turare tana gyara daurin gashinta daya fara warwarewa  ta nufi fridge din dake can gefe cikin palon ta dauko ruwa marasa sanyi sosai da power horse energy drink dinsa dake jere acikin fridge din ta dauki qaramin tray ta dorasu akai ta nufi bedroom dinsa Kai tsaye tana sake sakawa kanta nutsuwa ta murda kofar dakin Kai tsaye ahankali ta shiga ta rufo kofar tana kallon dakin sbd Bata taba shigoshi ba ta ajiye tray din sbd MALEEK din baya dakin da Alama Yana cikin toilet 

Saita nufo kofa zata fice tana bude kofar Yana fitowa daga toilet daureda towel Brown a qugunsa ta sauke boyayyar ajiyar zuciya kafin ta waiwayo ahankali ta kallesa ganin yanayin dayake saita sauke kanta daga kallonsa cikin nutsuwa da laushin murya tace”

Advertisements

Barka da dawowa.

Hannu ya daga ya miqa Mata batareda yace komaiba Yana kallonta da idanuwansa dasuka Sha kewar ganinta acikinsu,

Ta dago fararen idanuwanta ahankali ta zuba Masa tana kallonsa kafin tafara takowa ahankali ta Isa ta Kama hannunsa ya jawota jikinsa Yana lumshe ido suka sauke ajiyar zuciya ahankali atare ya shigar da ita cikin jikinsa Yana zura hannayensa bayanta ya mannota da jikinsa da Babu Kaya ajiki ruwan wankan jikinsa suna taba fatarta me tsanani laushi wadda take haduwa da tasa fatar me laushin shima sukai shiru ahaka kowa na sauraren bugun zuciyar ‘daya idanuwanta a lumshe suke shikuma ya zuba Mata nashi kafin ya dago hannuwansa ahankali ya kamo fuskarta ya hade da tasa Yana goga Mata ruwan fuskarsa a tata fuskar wainda suke kashe jikinta ta ‘dan qanqamesa tana sake rintse idanuwa ya sake rankwafowa Ya Bata light kiss abaki Wanda yasata bude idanuwan ta kallesa ya hura Mata iska kadan acikin idanuwan Yana sake Bata kiss wannan karon me tsayi Dan sai dataji kafafunta suna gazawa ta qanqamesa tana zamewa tareda shigewa jikinsa ta rungumesa dakyau tana sauke Dan boyayyan numfashinta daya sauya.

Murmushi yasake ahankali tareda Kama hannunta suka nufi gaban mirror ya zauna yana nuna Mata gaban mirror din da ido ta kallesa ta kalli gaban madubin tasaki ‘kayataccen murmushi tana Kai hannunta ta dauki oil na Neu ta zuba a hannunta kadan ta kallesa ya daga Mata gira daya Yana murmushin daya kusa rikitata takai hannuwanta ahankali ta Dora kan qirjinsa tafara shafawa ahankali ahankali take ya riqe hannunta Yana kallonta da idanuwansa dasukai wani iri ahankali ya bude Baki yace”

Zakiyi kisane?????

Wata irin mummunan kunya tasata zare hannunta da sauri ta juya ta nufi kofa ta bude da gudunta ta fice tabarsa zaune Yana duba kansa Dan kuwa data cigaba numfashinsane zai tsaya cak sai ya hada da inhaler kafin ya fizgoshi.

Dakinta ta nufa ta zauna gaban madubi itama tana kallon kanta kunyar zancensa har lokacin tana jinta ta miqe ta fada toilet ta wanke hannuwan tareda yowar alwala ta fito daidai shigowan Afia data shigo fuskarta da ‘yar damuwa ta qaraso tsakiyar dakin tana kallon afian tace”

Advertisements

Lafiya dai ko?Naga kin canza.

Zama tayi kan kujera Yana ajiye wayarta gefenta tace”

Mum nason naje ne kafin nafara aiki na zama Banda lokacin zuwa 

Nima inason zuwa ganinta sbd yanzune nakeda duka wannan lokacin Amma dad bazai barni ba 

Inama ganin rashin dacewar fada Masa Dan Haka Zan hakura har gaba Inshallah.

Dan murmushi NURU tayi tana cewa”

Ki gwada tambayan Inshallah zai barki tunda dama akan karatunki ne Kuma yanzu kingama Dan haka inaga kaman bazai hanaki zuwa ganin mum dinkiba tunda abune dayazama kaman tilas.

Sauke numfashi tayi tana cewa”

Zangwada tambayan Inshallah.

Tana Gama sallar magriba din ta fito ta nufi kitchen tasaka hannu sharp sharp akan abincin Daren da Saida akaga maleek din aka Dora da niyarsu  ciki cake da drinks su koshi suyi kwanciyarsu dama su mum Sarah sunsaba da irin wannan kwalamar dake Hana aci abincinma ko anyi.

Suna gamawa da kanta ta jere komai ta fito kitchen din tabar Fana na gyarawa itama tana Gama gyarawan ta fice daga sashen gabaki daya ta koma sashensu na masu aiki.

Wanka tayi tana fitowa ta shafa Mai kadan ajikinta sai turarukan da Anneti taba data shafawa jikinta ta Sanya doguwar straight riga ta roba wadda ta kwanta jikinta duk daga sama har qasa ko bra kin sakawa tayi sbd lafewar da rigar tayi ajikinta saidai ba’a gane Bata saka bra din ba ta  daure gashinta batareda ta shafawa fuskarta komaiba ta fito zuwa dining lokacin duk su afia da dad dinsu nakan dining din ta nufosu tana qarasowa 

Cikin hancinsa ya jiyo sabon qamshinta tareda takunta na nutsuwa data Saba.

‘dan dagowa yayi a natse ya kalli inda take tahowa ya zuba Mata ido fitar numfashinsa na ‘dan sauyawa 

Kallo daya yayi Mata ya gano Bata saka bra ba wani kyakkyawan murmushi yaso sauka kan fuskarsa ya dauke Kai Yana Dan kamewa sbd kame Kai kada ya fita control.

Yanaji ta iso dining ta ‘dan kallesa cikin lallausan muryanta tace”

Barka da fitowa.

Juyawa gurinsu afia tayi da dama duk yanxu suka zauna Basu kaiga fara cin abincin ba 

Afia ta miqe tayi serving dad dinta kafin tayi nata NURU Kuma ta zubawa farhat kafin ta zuba Bata suka fara cin abincin cikin nutsuwa.

Suna gamawa kafin ya miqe yabar dining din afia ta kallesa cikin nutsuwa da kwantar da Kai tace”

Dad Ina roqon alfarmar zuwa Las Vegas kafin takarduna su fito.

Sunkuyar dakai tayi cikin Dan sanyin jiki tana jiran Jin abinda zai fada.

Shiru yana kallon afian datake jiran amsarshi ya juyarda idanuwansa kan NURU datake cin abinci ahankali har lokacin Bata gamaba yasake maida kallonsa kan Afia din ya miqe tsaye yace”

Mr Omar zai shirya muku komai zakije tareda farhat itama ta duba mahaifiyarta nabaki sati biyu.

Da mamakin bazatar amincewarsa da har sati biyun daya Bata suka dago dukkaninsu suka kallesa 

Kafin NURU ta sauke kallonta ahankali tana daukan ruwa ahankali Tasha Jin ta koshi suka bi bayansa da kallo.

Cikin tsananin farin ciki Afia tace”

Thank you, thank you dad.

Rungume NURU tayi da sauri tana cewa”

Zanyi missing naki sweetie.

Murmushi NURUn tasake tana kallon afian a ‘dan shagwabe tace”

Nice zanyi missing naku nida zaku Bari Ni kadai I will miss you guys like crazy musamman my sweetheart farhat darling please kudawo da wuri.

Yar Dariya Afia tasake tana cewa”

Karki damu su mum Sarah zasu dauke Miki kewa.

Sake shagwabe fuska tayi tace”

Nima inason zanje gida Nagano su abal da ammyna Zaki tayani tambaya Nima Allah yasa abarni.

Amin Afia tace tana Miqewa suka bar dining din suka nufo palonsa afia ce Agaba sai ita NURUn na gefenta suka shigo cikin sa’a Yana zaune palon Yana amsa waya be Shiga na kurya ba 

Ya Dan waiwayo ya kallesu ya dauke Kai Yana cigaba da amsa wayar kafin ya taqaita ya kashe batareda ya sake kallonsu ba yace”

Unhum????

NURU lafewa tayi tayi shiru sai afia ce ta bude baki tace”

Dad NURU ma tanason zuwa dubo su ammynta sbd zaman kadaici kafin mudawo tare.

Sai alokacin ya Dan waiwayo ya kalli NURUn data sake lafewa ya dawo da kallonsa kan Afia da muryarsa me Dadi da nutsuwa yace”

Wayene yace zatayi zaman kadaicin????

Tsit sukayi musamman NURU dataji wani iri sbd zancen nasa kamar da ma’ana ta sauke Kai daga irin kallon dayake Mata gaban afia din taji kunya na neman kamata ta Kama hannun afia zasu juya afia tace”

Dad Dan Allah ka duba zancen.

Batareda ya kalli afian ba Kai tsaye yace”

Itama mr Omar zai Shirin tafiyarta.

Miqewa yayi ya shige ciki yabarsu tsaye suna farin ciki kafin afia ta fita ta wuce dakinta NURU ma kallon kofar dakinsa tayi tana Jin farin cikin zuwa gida na shigarta ta nufi dakinta tayi sallar ishai ta zauna tana Dan duba chats har zuwa karfe Tara kafin ta aje wayar ta tashi ta nufi toilet ta wanko fuskarta da hannuwanta ta fito ta shafa Dan Mai tasake shafa turaruka ta cire rigarta ta dauko wata fingilalliyar rigar bacci tasaka ta kalli kanta cikin madubi taga bazata iyaba sbd rigar tayi lalata da yawa ta daure gashinta ta dauko wasu riga da wandon baccin masu qaramin guntun wando tafara zame rigar taji anbude kofar dakin tayi saurin juyowa sbd yanayin rigar jikinta Bata fatan ko afia taganta da ita ajiki.

Dan fiddo da fararen idanuwanta tayi ganin Wanda Bata taba tsammani ba ya tsaya daga bakin kofar Yana kallon jikinta ta cikin rigar baisan lokacinda kafafunsa suka kawosa gabanta ba saijin ya jawota jikinsa ahankali tayi 

Ta dago tana kallon fuskarsa data koma kamar ta sabon tashen saurayi sbd tsimuwa acikin soyayya ya lumshe ido Yana sake matseta jikinsa takai hannu ahankali ya zare daurin gashinta 

Gashin ya sake yakai hancinsa ya shaqa qamshin dake fita cikin gashin ya lumshe ido Yana sake zagayeta da hannuwansa.

Sake dagowa tayi ta kallesa ya dage Mata gira daya tareda daukanta gabaki dayanta cak ya fita daga dakin da ita tana sake lafewa jikinsa.

Suna shiga dakinsa ya kwantar da ita kan makeken gadonsa Yana kallon fuskarta zuwa wuyanta kafin ya gangara da idanuwan zuwa kirjinta Yana tuno rigar data saka dazun gurin cin abinci take ya lumshe ido Yana zura hannuwansa cikin rigar baccinda da ita da Babu duk daya ya shafo lafaffen cikinta daya kusa saka numfashinta barin jikinta ta qamqame wuyansa Wanda ya matso dashi ahankali ya kamo bakinta da nashi Yana zura harshensa ciki ahankali Yana qarasa hade kirjinsu Wanda yake mugun kashesa.

Jin irin Nishin dayake fitarwa cikin Jin Dadi da samun nutsuwar abinda yake yasata sake shigewa jikinsa tana goga Masa nata jikin tana qarasa kunnashi gabaki dayansa.

Qarfe tara ta fito zuwa kitchen a matuqar gajiye take ga baccin dabai ishetaba Dole ta girgije tafara aikin breakfast tareda Fana 

Suna cikin Yi afia ta shigo itama suka hau aikin tare 

Suna kammalawa kowaccensu tayi daki Dan yin qanka.

Wanka tayi tareda Yar simple kwalliyarta ta sako doguwar turkian gown me shape daga sama kawai ta fito tana fidda sanyin kamshi ta nufi dakinsa tana shiga Yana Gama shirinsa tsaf cikin black Armani’s kaf ta kallesa shima ita ya kalla ta qarasa gabansa cikin ‘yar yanga da taushin murya tace”

Good morning.

Jawota yayi yayi kissing bakinta da hot red waterproof lipstick dinta ya zaunu ‘daram a bakin ya Kai bakinsa kunnenta ahankali yace”

Wannan kwalliyan nawane right???

Wani lafiyayyan murmushi tasaki Saida haqoranta suka bayyana ta dago ta kallesa murmushin na kashe jikinsa yace”

Unhum right??

Ahankali ta juya tana sake sakin murmushi ta nufi kofa zata fita 

Ya riqota Yana dawo da ita ya rungumeta ta baya Yana cewa”

Ok nagane basai kin fada.

Fitowa sukayi tare hannunta na sarqe cikin nasa suna kawowa hanyar fitowa main Palo ta dakata tareda zare hannunta ahankali tafara wucewa yabiyo bayanta zuwa dining daidai fitowar afia sai farhat data riga kowa fitowa 

Afia ta gaida dad din cikin kulawa da girma afin farhat ta qaraso ta riqe hannunsa tana cewa”

Good morning Daddy.

Morning princess”yace Yana kallon fuskarta.

Basu wani jimaba gurin cin abincin maleek din yagama ya fice tareda Mr Omar zuwa office.

Shirye shiryen tafiya sukai ranar 

NURU ma qaramin akwati daya ta hada sai handbag data saka su id cards dinta da sauran abubuwan buqatan.

Sai dare maleek ya dawo sbd tarin ayyukansu dasuka taru Dan haka tea kawai yasha baya buqatar abinci suka kwanta.

Washe gari da yamma su afia suka wuce suka barta da tsananin kewarsu musamman farhat ma daqyar ta yadda tabi afia din da tace ita NURU zatabi delah Amma NURU tayi Mata dubara da ‘yan nasihu akan mum dinsu kafin ta amince tabi afia suka tafi.

Sai washe gari nata jirgin ya tashi saidai tareda maleek zasuyi tafiyar ta cikin ticket dinta taga inda sukai ba delah ba wato _Maui Hawaii_ 

Murmushi kawai tasake tareda Dan dagowa ta kallesa kafin ta kwantarda kanta jikinsa tana lumshe ido.

Sai cikin dare suka Isa Kai tsaye driver yazo daukansu ya nufi masaukinsu dasu Wanda mamaken 5star hotel din yake kusada ruwa Wanda yaqara gurin ni’ima da nutsuwa ga tight security dake kewaye dako Ina gurin Sam gurin ba hayaniya akwai tsaro sbd gurin manyane kawai aciki.

A gajiyen datake sallah kawai tasamu tayi daqyar ta bayan tayi wanka da ruwan zafi Sosai ta saka kayan bacci ta haye gado ta shige bargo take bacci yayi gaba da ita me Dadi ko abinci Bata tsaya nemaba.

Saida yagama komai shima ciki hadda waya da Mr Omar kafin ya hawo gadon ya kwanta tana shigewa jikinsa 

Shima baccin yayi me nutsuwa.

Sai qarfe bakwai na washe gari suka tashi har sunyi lattin sallah 

Sukai sallar sai alokacin yunwa ta taso Mata 

Yayi Mata odar abinci lafiyayye baa dauki mintuna da yawaba aka kawo ta tashi taje kan table tafara ci yazo ya zauna kusada ita suna ci tare duk da Bai saka hannuba da hannunta sukeci.

Bayan sungama wanka sukai suka sake komawa bacci sai Rana sosai suka tashi sukai sallah suka Kara cin abinci 

Gabaki daya ranar dai a kwance suka yini sallah da cin abinci kawai ke tadasu ko washe gari ma Haka Saida sukai kwana biyu kafin suka fara fita da qafa yawon Shan iska cikin qananun Kaya Wanda ta mutu da mamakin duniyanci da iya zallar soyayyar da maleek din ya iya musamman dayake yazaba Nan dinne sbd Ana rayuwane anan ta couples sbd yawanci Yan honeymoon ne.

Kwanaki sukai suna fita wani irin shaquwa da sabuwar soyayya me qarfin gaske tasake shiga tsakaninsu musamman da yariga yagama busar Mata da idanu akan soyayyarsa ko Ina Babu ruwansu kissing juna sukeyi musamman shi ko magana take Masa wani lokacin Haka zaibi bakin Yana kissing sbd komai nata kashesa yakeyi.

Yau ba awani gajiye suka dawoba Dan Haka suna dawowa yaqarasa gajiyar dasu akan gadansu aikuwa taqarasa gajiyar gaske kafin sukai wanka suka kwanta bacci.

Wata irin sabuwar rayuwa suke a qasar ta zararrin masoyan da basa ganin kowa sai junansu 

Dan kuwa yanzu ko irin kayan datake saka Masa cikin daki sun gama makantar da idanuwansa da ganin kowa bayan ita musamman da yanzu ya koya Mata batada gurin zama sai kan cinyoyinsa da jikinsa.

Tana waya dasu afia sosai saidai har lokacin takasa fada mata inda take tadai sanar da ita Bata tafi delah ba tana gida sbd cewa abata su abal su gaisa afian datai.

Su abal ma dadin duniya da farin ciki ya ishesu duk lokacinda sukai waya da ‘yarsu 

Itakuma padima kullum akai waya da NURU sai kaman ciwon ya tashi sbd ta ringa Kiran sunan NURU kenan yinin tana cewa ta yafe Mata.

Satinsu uku cif suka dawo gida har lokacin su afia Basu dawoba sbd afia data gane mahaifiyarta tana samun ‘yar matsalar juyewar Kai wani lokaci shiyasa takira dad din tasake rokon yaqara Mata sati daya yakuma qara musu din.

Koda suka dawo kallo daya mum Sarah tayiwa NURUn ta dauke Kai tana yaba zallar kyau da cikar data Karo shi kansa oga kwata kwatan Mr Omar dinga satar kallonsa yayi Yana Masa barka barka akai akai har Saida maleek din ya kallesa yace”

Yaushe ka zama me saka ido Mr Omar?

Murmushi yayi Yana shafa Kai yace”

Allah dai yaqara maleek lafiya da kwanciyar hankali.

Dan guntun murmushi shima yasaki Yana share Mr Omar din sbd dama yasanshi da ‘yar Karan saka Masa ido musamman daga baya bayan Nan.

Kwanansu biyu da dawowa yayi tafiya tareda Mr Omar bayan yagama aikin bada Baki sbd kedaicin dazata shiga basu afia babushi

A ranar kafin ya wuce yakira afia yace su biyo jirgin washe gari su dawo gida 

Afia tace to.

Washe gari da yamma saigasu sun dawo cikin tsananin farin ciki da murna tarbesu ta rungume farhat kafin ta rungume afia din tana cewa”

Oh my God I missed you guys so much 

Musamman wannan beautiful sabuwan likitan tamu” taqarasa fada tana kallon farhat data tsuke fuska zatai mgn ta tareda da Bata kiss a goshi tana cewa”

My sweetie kinsan kece farko a zuciyana basai kince komaiba kinji.

Har dakin afia din suke duk su dukansu suka zauna afia na sauke ajiyar zuciya tana lumshe ido tace”

Alhmdlh Ya Allah 

Gida me Dadi.

Murmushi NURU tayi tana tayata janye akwatin ta gefe tace”

Keda Zakiyi aure wata Ran kitafi

Amma nidai har banason tuna ranar 

I don’t wnt you to leave us” taqarasa fada tana kallon afian cikin kwabe fuska.

Dariya Afia tayi tana miqewa ta dauko wayarta cikin Jakarta tadawo kusada NURUn ta zauna tana cewa”

Hmmm ki shirya to babe sbd nakusa tafiya idan kina maganar aure ne sbd….

Wani tsananin farin ciki NURU tace”

Yaushe kika fara soyayya Banda labari¿

Wane me sa’ar ne wannan?

Dan wani blushing afia tayi tana kallon NURUn kafin ta miqe ta nufi toilet tana cewa”

Zanfada Miki komai kinsani Amma saina hutu yau da daddare akwai fira.

Murmushi kawai tayi tana cewa”

To ahuta lafiya Bari naje na saka hannu a abincin yau abincin dakukafi so za’ayi.

Leave your vote

-1 Points
Upvote Downvote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

One Comment

You May Also Like