Advertisement
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
*MATAR UBA*
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
Daga Alkalamin βοΈ
*Milly*
Fadilah Yakub
Advertisements
*(MILHAAT)*
*πMANAZARTA WRITERS ASSOCIATIONπποΈ*
*M. W. A*
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
CHAPTER 20
Abban Yesmin Maida kallon sa yayi ga Nana yace ” kinji Ina ga Dole na tafi na barku anan zan koma Zaria,sai ki rika kula dashi please”
Bata so hakan ba Amma babu yanda ta iya da to kawaii ta amsa.
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
Advertisements
…………. Hashim kasa bacci yayi sai zancen zuciya yake “shin shawarar da Faisal ya bashi zaiyu kuwa, shi baya son Safiyya, asalima ya tsane ta” tashi yayo ya fad’a ban d’aki yayi alwala ya Fara jero nafilfili sai da aka Kira sallab asuba ya fice ya Shiga masallaci, bayan ya dawo daga massallaci bacci barawo ya sace shi.
Da sallam ta Shiga gidan, d’ago kanta tayi don ganin wace ce take sallam, ji tayi gaban ta ya fad’i dafe kirji tayi tana ambatan sunan Allah a zuciyar ta, mamakine ya kama Baraka karasawa tayi ta zauna Tace “Qawata ya dai lafiya kuwa Naga kina min irij wannan kallon?”
Cikin Rawar murya Tace “Lafiya Lau sannu da zuwa, ya gida?”
“Lafiya Lau”
“Daga ina kike da yamman Nan?”
” Bangane daga Ina nake ba? Yau na Fara zuwa gidan ki war Haka?”
Kirkirarren Murmushi tayi tace ” no ba Haka bane Naga kamar you’re all dressed up ne, shiyasa nayi tunanin unguwa Kika je”
Itama Baraka murmushin tayi Tace ” A’a daga gida nake naji ki shiru kwana biyu bakya nema shine nazo na duba ko lafiya?”
Tsosa keya Nana ta Shiga yi cikin inda inda Tace “Laa… La. Lafiya lafiya Lau”
“To ya kin sake komawa gun bokan Nan kuwa, Naga alama tunda Kika ji dad’in sa Kika kasa hakuri?” Magana take kasa kasa had’e da kashe Mata Ido.
Tab’e Baki Nana tayi Tace “Banje ba”
“Meya Faru? Nana ya na ga Duk kin canza ne Kuma sai na ga kamar counter ne a hanun ki?”
” Eh hakane”
” Ke kuma me had’in ki da counter?”
” Ban fahimce ki ba Baraka, me had’i na da counter ina musulma kice min me had’i na da counter, to istigfari nake yi”
Baraka dariya ta Shiga yi irin na kin Raina min hankalin nan tana yi tana yarfa hannu “ke d’ince kike istigfari?”
“Eh kina mamaki ne?”
“Ahhh, kema kin sani mamaki Dole ne abinda ban tab’a gani kina yi ba”
Murmushin gefen baki tayi Tace “To ki daina mamaki”
Dariya Baraka ta Shiga yi sosai Saida tayi Mai isarta cikin dariya Tace “Ki tashi ki shirya please Zaki rakani wani wurine”
“Ni?” Tana nuna kanta ta d’aura da fad’in ” Na raka ki Ina?”
” Unguwa”
” A’a ba inda zanje a dawo lafiya”
” Ai wallahi Baki Isa ba, kin san tun yaushe nake tsara fitan Nan, wani Alhaji ne fa yazo daga paris, Yana son anal sex Kuma da Mata biyu kema kinsan harkar babbace”
A d’an tsawace Tace ” Am not interested”
Murmushin gefen baki Baraka tayi ta d’an dafe kafad’ar ta Tace “Qawata wallahi idan mukaye mutumin Nan Don ne aikin million 5 ne fa Kar ki b’ata min tsari”
Ture hannun Baraka tayi daga jikinta tana nuna ta da d’an yatsa Tace Kar ki kuskura ki sake tab’a jiki na kin gane ko? Sannan Kar ki kuskure ki sake tako min gida da irin wannan maganar in ba Haka ba wallahi zan had’a Miki jini da majina.”
Mamakine ya kama Baraka murya jabrawa Tace ” Amma Nana kin gane da wa kike magana kuwa? Baraka ce fa aminiyar ki Ni kike fad’awa irin wannan maganar”
A tsawace Tace “To hell with you Baraka ke d’in banza ke d’in wofi ke kanwar uwata ce da bazan fad’a Miki Haka ba? Na Gaya Miki Kar ki sake Tako min gida munafuka anna mimiyi”
Rai a b’ace Baraka Tace ” Dani kike zancen Nana wallahi sai na tuna Miki a Siri zan Kira Abban Yesmin na fad’a mishi Duk abubuwan da kika Shukka hatta bin mazan da kikeyi”
Nana dariya ta Shiga yi kana Tace ” idan kin fasa fad’a mishi kinji tsoro”
Baraka Dariya ta Shiga tayi Tace ” Allah sarki har na hango ki akan titi kina bara don na tabbata idan iyayen ki sukaji abinda kikayi sai sun tsine Miki sunyi Allah wadai da halin ki”
“ko kad’an hankali bazai tashi ba in hakan ta Faru Dani idan na gyara tsakanina da ubangiji na ya wadatar dani”
” Wani ubangijin Kenan? Ubangijin da kike had’a sa da wani? Kar ki manta Allah baya yafe Wanda ya had’a shi da wanin sa”
” Ummmn, Allahu gafururahim, na tabbata zai yafe min in dai nayi tuban gaskiya, Kuma laifin da nayi Masa tsakanina dashine kawaii,ki sani idan na koma Kan titi ke Kuma Zaki koma gidan yari Ina da video da recording na kisan Kan da kikayiwa Mahaifiyar Asiyah,Anisah Kai harda Sadiq Ina da komai da komai,Kinga nice da riba sabida Allah baya yafe laifin wani was wani”
” Ina da kud’in da zan wanke kaina Kuma wallahi sai na Kira shi na fada masa,tun wuri Ina Baki shawara kizo mu had’a Kai mu d’aura daga inda muka tsaya” tana maganar tana kokarin rike hannun ta.
Wata gigitacciyar mari Nana tayiwa Baraka har Saida ta fad’i akan sofa dake gefen ta.
Baraka rike kuncin ta tayi da hannu biyu Tace “Kai kai kaaii Kika an mare Ni?”
“An mare ki”
‘dago was tayi da sauri ta nufe ta da niyar Rama Marin da ta Mata,Abban Yasmin dake tsaye tun shigowar Baraka ya nufu inda suke da sauri, hankad’e Baraka yayi ya shafa Mata maruka guda biyu masu kyau sannan yace “This should be the last time da Zaki sake shigan min gida kina jina ko?”
Ba Baraka kadai ba hatta Nana ta tsorata don Bata San sanda ya shigo gidan ba, Murmushi baraka tayi ta mike Tace “Baka San me ya Faru bane Amma bara na baka Labari kad’an daga cikin abubuwan da wannan munafukar matar ka take yi ta kasance tana cin amanar ka da maza,itane gidan boka,itane lesbian”
” Uhmn sai Kuma me Ina sauraron ki” hard’e yayi Yana kallon ta,jikin ta jikin tane yayi sanyi har ta kasa magana a Karo na biyu Tace “Kinyi shiru Shikenan ko Akwai wani Abu?”
Murya chan ciki Tace “Shikenan.”
Had’a hannun sa yayi guri guda yace “to nagode sosai thank you for informing me, yanzu ki fice min daga gida ko in kashe ki yanzun Nan,Kuma kin sani Sarai idan na kashe ki na kashe banza”
Jiki na rawa ta fice daga gida tana mamakin yanda bai d’auki maganar ba “ko dai asiri ta Masane?” Shafa kumatunta tayi Tace “To wallahi sai Kun San Kun mare Ni” ta jaa motar ta ta wuce hotel d’in da sukayi zasu had’u,Yana ganin ta ita kad’ai ya tambaya ina kawartata take ta Fara Masa kame kame ba ‘bata lokaci ya Koreta daga d’akin, Hakan ya sake hassala ta tana driving sai huci take ta ce “Wallahi wallahi sai nayi ajalinki” cikin wannan tunanin ta koma gida.
Safiyya tunda tayi sallar Maghriba ta yi wanka ta ci kwalliya,abaya tasa pink an Masa kwalliya da stones ruwan Bula (Royal blue) tayi Rolling da d’an kwalin rigan ta sanya takalmi irin Mai igiyi Shima kalan ruwan Bula,tayi kyau matuka dama Safiyya Kyakkyawa ce kawaii dai halin uwa ta biyo,Duk da dama Safiyya, Anisah da Asiyah kamanin su d’ayane kamannin Mahaifin su Sadeeq, tana ji a jikin ta Dole Hashim zai Zo tunda dai Yana son Asiyah.
Baraka na zaune a parlor ga dai TV a kunne Amma hankalin ta ba a Kai take ba sai kunce wa take ta warwareww, Sallama Safiyya tayi ta zauna ganin hankalin mummyn nata baya gunta tab’e Baki ta Shiga boga game a wayan ta.
“Hashim kasan Allah da Kai na kwana a Rai na, Yarinyar Nan shaid’aniya ce gata karama yarinya Yar ss2 kam me ta sani a zamanin mu Amma ka duba kaga makircinta ko mace Yar shekara arba’in baza tayi ba”
Murmushin takaici yayi yace “Ni kaina abun na bani mamaki Faisal,Amma ya zanyi Ina son Asiyah Ina so na San a wani hali take ciki Dole nayi yadda take so”
” Kasan mene ne, hashim? Duk yanda za’a yi ka nuna Mata ita d’in kake so kayi ka nuna Mata baka son Asiyah,Dole game zamu buga kamar yadda take so”
” Kamar ya Kenan fa ban fahimce ba”
” Abin nufi zaka tura gidan su,ayi komai da komai, Kan ranar auren Kai ma ka nuna Mata in dai Bata fad’a maka inda Asiya take ba zaka fasa by then Bata da option Dole ta fad’a maka sabida kaga a wannan lokacin lokaci ya kure Mata sun gayyaci Yan uwa da abokanan arziqi babu yadda zatayi Dole ta fad’a maka idan ka tabbatar da hakan ka ganta sai ka fasa”
Murmushi Hashim yayi Wanda shi kansa ya manta ranar da yayi yace ” hakan za’a yi Abokina nagode sosai”
” Kar ka damu yanzu ka tashi Muje masallaci Naga Ana Kiran sallah daga Nan sai mu wuce gidan nasu.”
Hakan kuwa akayi suna idar da sallan Kai tsaye suka wuce gidan su Safiyya horn sukayi aka bud’e musu gate dake ta sanar da sabon Mai gadin da zuwan su, tana Jin horn ta tashi jiki na rawa da niyar zata fita.
A tsawace Baraka Tace “And where are you going to?”
Murmushi tayi Tace “Mummy bako nayi”
Cikin rashin fahimta Tace “bako? Daga Ina?”
Murmushi tayi Tace “Mummy kiyi hakuri idan na dawo zan fad’a Miki komai.” Tana Kai Nan ta fita da sauri.
Baraka na kiranta Amma Bata juya ba bare ta ji me zata ce, kad’a Kai kawaii tayi ta cigaba da mugun Shirin ta.
Faisal yace “Kirata Mana”
“To ai bani da number ta”
“Kamarya baka da number ta dame kukayi waya?”
” Uhmn hiding number tayi”
Kama Baki Faisal yayi yace ” Lallai yarinyar Nan ta wuce tunani na,Allah ya kyauta.”
Ya amsa da “ameen, Bari na aiki Mai gadin ya Mata magana kawai” har ya sauke kafa d’aya sai ya hango ta ya waiga ya kalli Faisal yace “gata chan ma tana zuwa”
Da sallama ta Kara so inda suke, da Murmushi d’auke a fuskarta ganin su biyu ne sai taji wani iri,Tace ” Sannun ku da zuwa”
A tare suka amsa da “yauwa sannu”
“bismillah ku Zo mu Shiga ciki”
Babu wanda yace Mata komai,kawaii fita sukayi suka bi bayanta, Faisal murya kasa kasa yace “Mutumina yarinyar Nan fa karshe ne gun kyau wallahi ta had’u”
Hararar da Hashim ya Masa ne yasa yayi saurin Kay da kansa.
Maganar da yayi ya sauka Akan kunnen Safiyya Aiko tana jin hakan ta canza tafiya sai yauki take,a parlor da ake saukan bakin ta ajiye su, Yar aikin gida tasa ta kawo musu drinks, Faisal ya sa hannu ya d’auki exotic ya Fara Sha,gyaran murya hashim yayi yace “Abokina kaga gimbiyar tawa ko?”
Murmushi Faisal yayi Yana kokarin had’iye exotic da ya cika bakinsa da shi don dama shi masoyin exotic ne, sai da ya had’iye yace “Na ganta Abokina tabarakallah Masha Allah,sannu Amaryar mu.”
Safiyya wani irin dadi taji rufw fuska tayi da hannu biyu Tace “yauwa sannu abokin mu,da fatan kana lafiya?”
“Lafiya lau,ya gida yasu hajiya?”
” Suna lafiya Lau”
” Masha Allahu.”
Hashim gyara zaman sa yayi yace ” My princess gani nazo,ya ake ciki?”
Cikin muryar shagwab’a Tace ” So nake cikin satin Nan kazo neman aure na”
Murmushi yayi yace “shine kawaii?”
Ta d’aga Kai alamun “eh”
Murmushi irin na Zaki Raina Kanki yayi yace “Consider ita My Sofiyat”
“Wow Amma naji dad’in sunan Nan”
” Dan Allah dagaske kike?”
” Eh dagaske nake har cikin Raina naji shi”
” To in ko Haka ne yanzu Kika Fara Jin dad’i don yanzu na Fara kirin ki da sunaye masu dad’i”
Murmushi tayi tace “Nagode sosai,Allah ya bar mu tare”
Ya amsa da Amin Amma a iya baki ya tsaya.
ASIBITI
“Asiyah inaso ki kwantar da hankalin ki ki saurare ni,Kuma ki fahimce Ni kinji?” Dr Badiyya ke maganar Nan cike da tausayin Asiya, Asiyah ta amsa da “Toh Aunty Ina sauraron ki”
“Baba Mai gadi Yana Asibitin Nan”
Tashi tayi ta zauna tana Murmushi Tace ” Baba ya dawo Alhamdulillah, ina yake?”
Nan ta fad’a Mata tun ranar da aka kwantar dashi Bai tashi ba,bare ma aji ya samu aunty Rukayya ko Bai same ta ba.
Kuka ta Shiga tana fad’in “Innalillahi wa Inna ilaihirraji’un, Ya Allah me nayi me nayi da chanchanci irin wannan laifin, Allah na tuba ka yafe min”
Dr Badiyya rungumarta tayi Tace ” Ki daina fad’in haka Zaki yi sabo Allah ya na gwada bayin sa ne Wanda take so,ki d’auki wannan a matsayin kaddarar rayuwar ki,insha Allah komai zai wuce Allah ya Baki ikon cin jarrabawar nan, kiyi hakuri Asiyah Dole ki bar asibitin nan don na tabbata zasu Kore ki yanzun ma nice ma roka aka barki Kuma private hospital ne”
Fashewa tayi da kuka Tace ” Na Shiga uku Ni yanzu Ina zan je,idan na koma gidan mu kashe Ni zasuyi”
“Ki daina kuka Asiya baza ki Koma gidan Nan ba, nayiwa Mahaifina maganar ki,Kuma ya amince ki dawo gidan mu da Zama kamun a samu mafita”
Godiya ta Mata sosai,da yamma suka wuce gidan su Dr Badiyya,Amma kamun Nan sai da ta biya d’akin da baba Mai gadi yake,gidan nasu Ba wani babba bane Kuma ba masu kud’i bane ba kawai dai sun da rufin asirine dai dai gwargwado.
“Nayi farin ciki sosai Nana hakan da kikayi ya tabbatar min da cewar kin tuba ne dagaske,idan shaid’aniyar Jan ta Kuma zuwa gidan nan ki sanar Dani nasan matakin da zan d’auka a kanta”
Ta amsa da to,kashe mata Ido yayi yace “Ya to mu haura sama na Baki sako” ya haura sama abunsa
Murmushi tayi dake ta gane abinda gogan nata ke nufi sai ta mara Masa baya,Niko da na leka Naga abinda yaso yafi karfin idona na jawo musu kofar nayi gaba.
Hira suka Sha sosai kamar dama tun chan Yana Sona ta,karfe Tara saura suka you Sallama suka wuce, Faisal yace “Abokina ban San haka kake ba Ashe zaka iya yaudara jibi yadda ka sake kamar dagaske kana sonta”
Murmushi yayi yace ” Toh idan ban yi hakan ba bazan samu abinda nake so ba, I’ll do whatever it takes to make Asiyah mine,sabida Ina sonta Ina Kuma kaunara ta”
“Allah ya tabbatar Mana da Alhairi yanzu ya maganar turowan?”
“ai yanzu ba anjima ba muna Isa zan sanarwa hajiya ta Kar a b’ata lokaci gurin wannan abun”
“Hakane ka dai bi hankali yarinyar Nan abin tsoro ce”
” Toh insha Allah,zan kiyaye” gidan su Faisal suka biye ya ajiye shi kama ya wuce gidan su,Yana zuwa ya samu hajiya na parlor tana kallon film,a gefen ta ya zauna,bayan ya gaishe ta bai sake cewa komai ba,kallon sa tayi Tace “Son Dan Allah ka fad’a min me yake damin ka,idan baka fad’a min matsalar ka ba wa zaka fad’awa?”
Riko hannun ta yayi yasa shi a cikin nata Yana d’an Wasa dashi yace “Mom,aure nake so”
‘dan zaro Ido tayi Tace “Aure son a Yanzu?”
“Eh Kuma so nake a cikin satin Nan aje a nema min auren”
Zare hannun ta tayi tace ” bazaiyu ba Hashim,kasan kana son aure Kuma kaki karb’an aiki? Yanzu Haka company ya daina tafiya yanda ya kamata ka sani mahifin ka ya tura ka kasar waje kayi karatu be don ka rike kamfanin bayan ransa ba zaman kashe wando ba daga Nan zuwa chan ba,idan kaga kayi aure to ka Zama cikakken mutum ne akasin haka Kuma to wallahi ba da yawuna ba.”
Tana Kai nan ta bar gun ta barshi bakina bud’e Yana mamakin yanda ta d’auki maganar da zafi haka,Kiran Faisal yayi ya Sanar Masa Yanda sukayi da mom, Faisal yace “ai kaji Kuma Ana wata sai ga wata, Kai ma Hashim baka Jin shawara nasha fad’a maka ka koma company ka karb’i aikin Nan Amma ka bar bare akai yanzu wa gari ya waya?”
” Faisal na Kira ka ne ka ne don ka kwantar min da hankali ba ka kara min tashin hankali ba”
” To am sorry yanzu me abunyi?”
Iska ya hura Mai zafi kana yace “zan Fara zuwa aikin”
Mamakine ya kama faisal anfi shekara uku Ana bin say ya karb’i aikin Nan Amma Taki kwasam Rana d’aya ya amince tabbas Yana kaunar yarinyar Nan sosai.
“Toh hakan yayi Amma ka Fara Samar da hajiya tukanna kaji me zata ce”
” Okay insha Allah zanyi hakan,sai da safe”
A tare suka katse wayar.
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
PLEASE SHARE AND COMMENTS
GIPHY App Key not set. Please check settings