Advertisement
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
*MATAR UBA*
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
Daga Alkalamin βοΈ
*Milly*
Fadilah Yakub
Advertisements
*(MILHAAT)*
*πMANAZARTA WRITERS ASSOCIATIONπποΈ*
*M. W. A*
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
CHAPTER 29
Not edited
Ganin farees sukayi ya tashi ya shiga d’aki Bai dad’e ba ya fito jikinsa sanye yake da shadda fari kal, yayi mutukar kyau, Hashim yace “Malam ina zuwa?”
Advertisements
“inda zaka je Mana,ai tare zamu je”
“Lallai aiki ya same ka”
Faysal yace “Daga Nan mu wuce gidan su Yesmin?”
Hashim yace “Allah shi kyauta”
Suka fice,motar da suka Zo dashi suka shiga Kai tsaye sai gidan su Safiyya.
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
……….. Yar karamar tsaki Hashim yayi had’e da Duba agogon hannun sa yace “Guys dare fa ya farayi karfe Tara Saura”
Farees dake zaune a baya Yana lallatsa wayar sa yace “Eh Kuma sai munje ganin ta ba”
Girgiza Kai kawaii yayi ya cigaba da tukin sa.
Safiyya bayan ta tashine ta tsinci kanta a d’akinta mummy sai ta tuna sanda ta yanke jiki ta Fad’i Yar karamar tsaki tayi ta tashi ta shige d’akin ta, Saida ta watsa ruwa kanta Kira Hashim d’in, tunda yace Mata Yana zuwa sai Rawar Kai take ta d’auko wannan ta ajiye wanchan, dakyar ta za’bo wani material doguwar Riga ta sanya a jikinta yayi matukar d’aukan jikin ta, ba ta tsaya yin wani kwalliya ba powder kawaii ta shafa ta d’an shafa lip glow ta fito ta zauna a parlor ta d’aura kafa d’aya akan d’aya karar cingam da tajine ta waiga ganin Mummyn ta na saukowa daga stairs , Murmushi ta Mata ita ma ta Maida Mata.
Tace “Mummy Ashe kin dawo?”
“Eh tun d’azu me ya same ki ne na ganki a yashe a kasa, kin tada min hankali?”
Cike da damuwa tace “Nima fa ban sani ba mummy Haka kawaii sai inji kasala daga Nan Kuma sai baba rasa inda nake”
“Insha Allah zan nemi Miki magani don akwai wani malamin da nayiwa magana, insha Allah za a dace ke dai kawaii idan na Samo kici gaba da Sha, har ki samu sauki kinji?”
“Toh mummy Insha Allah”
Kare mata kallo tayi, tana Mai lashe Baki ganin yanda kirjinta suka cicciko sabida rigar fitted ce ya kama ta ‘dam sai Yar karamar gyalle da tayi Rolling da ita, gyallen Shara Shara ne har ana iya ganin bakin gashin ta da yasha wanki sai kyalli yake.
Nufo tayi tace ta na d’an shafa Mata kafad’a a hankali har ta gangaro kirjinta Tace “Daughter kinyi kyau sosai irin wannan kwalliya da dare haka, ina zuwa?”
Murmushi tayi Tace “Mummy Hashim ne zai Zo wannan kwalliyar tashi ce”
“Ya dawo Kenan?”
“eh ya dawo”
“Gaskiya kinyi kyau sosai”
Tana maganar tana Mai cusa hannun ta a cikin rigar Safiyya, ga mamakina Safiyya bata motsa ba, sai ma Kara botsaro Mata kirjinta take, hakan na nufin maganin na tasiri a jikin Safiyyaπ€.
Baraka duk ta rike ce a hankali ta zuge Mata da zip d’in rigar ta dake bata sa bra ba, kirjinta suka bayya na fari ne Kal sai bakin nipples d’inta da tati Baki kirin, wasa take dasu a hankali dukka su biyu suke sauke wani irin numfashi. Safiyya tun bata kulata tuni ta Fara Maida Mata da martani don tana Jin dad’in salon da Baraka ke mata, d’ago hab’arta tayi tana kokarin had’e bakin su wuri guda, kwasam wayar Safiyya ta fara ringing Jin karar wayar tayi saurin kawar da kanta, tayi picking tana sauke numfashin wahala.
“He… Helloo”
“Hy Kar dai kin fara bacci?”
“Aaa…. a’a ba bacci nake ba, ka zone? “
“Eh ina waje, Amma kun chanza Mai gadi ko?”
“Eh me ka gani?”
“Dakyar ya bari muka shigo”
“kuka shigo? Kana nufin ba kai kad’ai bane Kenan?”
“Eh Ni da faysal ne”
‘dan ya tsina fuska tayi kamar Yana kallon ta Tace “Nifa Prince ba fa son faysal din Nan nake ba”
Dariya yayi yace “Meyasa My Princess?”
“haka kawaii”
“Toh fa Amma kin San shine babban Abokina fa ya zamuyi?”
“a canza shi man”
“ai bazaiyi bane, princess gashi yau har mu uku muka Zo”
“Kuma?”
“Eh yanzu dai fito, na kosa na ga my princess”
Murmushi tayi Tace “Gani Nan”
Ta Mike Tace “Mummy sai na dawo”
“Daughter yanzu tafiya zakiyi ki barni a haka ki duba kiga halin da nake ciki”
“Am sorry mummy yanzu zan dawo”
Toh kawaii Tace Mata,tayi ficewar ta.
Tun daga nesa suke hango ta, gogan naku farees gyara tsayuwar sa yayi ya jingina a jikin motar, Yana kallon takun ta sai Murmushi yake duk da gun ba wani haske sosai Amma Yana iya ganin kyawun fuskar ta.
Da sallama a bakin ta, ta karasa inda suke bayan ta gaishe su ta musu iso da parlor da aka tana da don baki, tun bayan rasuwar daddyn su suka daina amfani dashi Amma kullum cikin shan gyara yake.
Da kanta ta koma kitchen ta d’auko musu soft drinks da ruwa ta jero su a Kan tray sannnan had’a da glass cups guda uku.
“Bismillan ku”
Tana Mai nuna musu tray d’in, Hashim da ke kallon ta tun shigowar ta yace “Come and sit beside me”
Wani irin dad’i taji ta zauna a gefen sa, faysal sarkin kwad’ayi ya d’auki gorar exotic ya tsiya ya Fara sha, sake gaisawa sukayi a Karo na biyu, farees dai sai danna wayar sa yake Yana Satan kallon ta.
Ji tayi ya sama mata hannu ta baya, ta d’an razana , rad’a Mata yayi a kunne “Calm down, zip d’inki a Bud’e”
Tsuman zaune tayi ta kasa motsi da dabara ya ja mata ba tare da su farees sun sani ba, Hira suke sama sama.
Tace “Prince ina tsaraba ta?”
“Afwan princess tsarabar ki na Nan, yanzun ba daga gida nake ba da na taho Miki da ita amma gobe insha Allah zan kawo miki kinji”
Murmushi tayi ta amsa da to.
Faysal yace “Ya to guys ya kamata mu tafi ko dare nayi”
Turo Baki tayi Tace “Prince Kaga dalilin da yasa nace maka bana son shi?”
Zaro Ido faysal yayi yace “Ni d’inne ba Kya Sona to me na Miki matar mu?”
Murmushi tayi don taji dad’in Sunan ta da ya Kira ta dashi tace “Always in kuka Zo sai ka ce ku tafi bayan ban gaji da kallon Saba”
Hada hannun sa yayi yace “Yi hakuri rankishidad’e wai naga dare yana yine,Amma tunda kince Haka mu zamu tafi sai ku kwana kawaii”
Dariya kawaii tayi tace “Baza a yi haka ba tunda yace zai dawo gobe na hakura”
“To mu muna daga waje” ya mike har ya nufi hanyar fita yaga farees sai faman kallon ta yake,baice komai ba yazo ya janye hannun sa,suka fice.
Saida suka fita farees yace “Malam ya haka ina kallon farin cikin Raina Kuma ka janyo Ni?”
“Dole ai kallo da kake Mata ya yi yawa sai ta gano ka ai”
“To sai me don ta gane?”
Tsaki faysal yayi baice masa komai ya nufi motar ya jingina dashi.
Farees ya tsaya a gefen sa yace “Mutumina wato yarinyar Nan ta had’u komai dai Masha Allah, Kaga wani tafiya alaji dukkanin jikin ta abun d’aukar hankaline”
“Hmm Nan ma baka ga Asiyah ba,aj wannar Rabin kyau Asiyah take dashi”
“To d’an bakin ciki Ni dai tamin”
Dariya kawai yayi ya cigaba da dannan wayarsa.
“Yanzu Dan Allah tafiya zakayi,nifa ban gaji da ganin ka ba”
“I know princess gobe insha Allah, da wuri zanzo musha Hira,da fatan kin tana da min labarai?”
“Eh sosai ma”
Mikewa yayi yace “To tashi muje ki rakani Kinga suna jira na”
Tashi tayi,tayi wani irin Mika Wanda yasa shi saurin kauda kansa ganin kirjinta ya bayyana yayi saurin fara tafiya, ji yayi ta rungumo shi ta baya sai da yaji wani shock a jikin sa, kamshin turaren ta ya ziyarci zuciyar sa.
Wani irin ajiyar zuciya yayi,tana Kai Masa kiss a wuyar sa duk ta fara rikita shi yayi saurin fincikota suna fuskantar juna yana sauke numfashi sama sama, Murmushi yayi ya kauda kansa Rai a ‘bace yace “what’s the meaning of this?”
“Love”
Ji yayi kamar ya tsinke ta da Mari sai Kuma ya tuna kanwar farin cikin sa ce sannan bata hayyacin ta, Murmushi yayi ya shafo fuskanta yace “Saurin me kike? Soon zamu samu damar hutawar mu son ran mu sannan kin San hakan ba dai dai bane tunda ba a d’aura Mana aure ba tukkunna”
Cike da kunya ta sunkuyar da kanta ‘dago kanta yayi yace “Don’t feel bad kin ji ko so kike mu shiga fushin uban gijine ta girgiza Masa Kai yace “Good ,be a good girl” ya sumbace ta a goshi kana ya riko hannun ta sai da yaga sun kusa isa inda su faysal ke jiran sa ya sake hannun ta cikin salo na tare da ta fahimci wani Abu ba.
Yana karasowa faysal ya fizge key ya shiga ya zauna yace “Hash kai fa d’an kauye ne muzo gun budurwa ka you can’t even introduce me ko? To amarya ni suna na Farees abokin angon ki”
Dariya tayi Tace “Sorry Kar kayi fushi ba laifin sa bane”
“To laifin wane ne”
Hashim yace “Love ganinta ta yasa duk na manta komai”
“dakyau good night amarya”
“yauwa abokin ango”
Murmushi yayi Shima ya zaga ya zauna a gun zaman Mai zaman banza.
Hashim yace “Princess good night”
Ya shige ta d’aga Masa hannu,horn sukace me gadi ya Bud’e musu gate suka fita,gun Mai gadi ta nufa sai faman balbale shi take Akan meyas aya Hana su shiga murya na rawa yace “Yi hakuri hajiya ban San cewar bakin ki bane, insha Allahu Baza a Kuma ba”
“Ya dai fi maka idan Kuma aikin ne baka so sai ka Sanar dani” ba tsaya Jin me zaice ba tayi wucewar ta.
Tana shiga parlor taga Baraka tayi baje daga ita sai vest da skin tight tana Shan ruwan lemo, d’ago kanta tayi Tace “daughter kin dawo?”
“Eh mummy na dawo”
“Ga Nan juice Kisha” Zama tayi ta tsiiyaya ta cika glass cup d’in ta kafa sai da ta shanye tass ta suke, Ba dad’e wa taji kasan ta na fitar da ruwan sai faman gyara Zama take ta kasa sukuni,Baraka na lura da hakan ta tashi ta kullo kofa tace “Good night daughter,kina Nan ko?”
“A’a mummy bacci nake ji”
“To kashe Kayan kallon”
Sosa keya tayi Tace “Mummy Nazo na kwana a d’akin ki?”
Murmushi tayi Tace “Eh idan kina so kinsan ai bazan Hana ki ba ko?”
Yar karamar tsalle tayi Tace “Thanks mummy zanje na watsa ruwa sai Nazo”
“okay”
Ta haura sama ,bayan ta kashe TV ta koma d’akin ta,ta watsa ruwa ko zata ji saukin abinda take ji Amma ina sai ma karuwar da yayi a gurguje ta d’auki sleeping dress d’inta,gajeren wandone da vest ta sa ta fice ta shiga d’akin mummy da sauri kamar an biyo ta, Baraka Tace “lafiya waya biyo ki?”
“Ba..bbaa kowa”
“Okay rufo kofar”
Ta koma ta rufe ta dawo bakin gadon ta zauna, Baraka chat d’in ta take tana Satan kallon ta.
Safiyya kasa samun nitsuwa tayi ta Fara shafa dukkanin jikin ta tana ciza leb’enta idonta a rufe alamun tana Jin dad’i, Baraka na kallon ta tace “Ki kwanta Mana kin zauna”
Murya chan ciki tace mummy bani da lafiya”
Tasowa tayi tace “Me ke damun ki?”
Hannun ta ta riko ta d’aura akan kirjin ta Tace “Wannan” sai ta fashe da kuka.
“Sorry sorry,me kike so na Miki?”
Cikin tsanin sha’awa ta cire vest d’in cikin muryar Shagwab’a tace “Kisha”
Baraka abun nema ya samu Murmushin samun nasara tayi tasa hannu ta cire mata Wando, ina ganin haka nayi saurin barin d’akin don bazan iya kallon kazantar Nan ba.
Farees suka Fara dropping Kan suka wuce gidan su Hashim, yana ajiye ya juya yayi tafiyar sa, side din mom ya leka yaga bata parlor a bayyane yace “Maybe tayi bacci”
Ya koma side d’insa.
Ruwa ya watsa Yana kishingid’e yana tunanin Wace ce ya kamata ya Kira Asiyah ko Diyya, a ransa yafi bukatar Jin muryar Asiya a yanzu shiru yayi yaji karar wayarsa d’agawa yayi yace “Yar Budurwata”
Murmushi tayi Tace “Na am d’an saurayina”
“Kin San kuwa tun d’azu nake ta tunanin ki?”
“A a king fad’i gaskiya”
“am serious,Diyya tayi baccine?”
“A a tana d’akin Umma”
“Umma batayi bacci ba Sha biyu Saura fa?”
” Eh tare muke yanzu shigowa na d’akin na gaji da hiran Kuma Ina bukatar Jin muryar King”
” Aiko kin taimakamin” dariya tayi suga shiiga hirar su sun d’auki tsawon awa d’aya suna waya Kan ta shigo,Tace “Masoya ana Nan ana ta soyewa na d’auka kinyi bacci”
“A’a waya muke da king tambayar ki ma yake”
Ta Mika Mata wayar kin karb’a tayi Tace “A a ki gaishe shi bacci nake ji wallahi har yanzu gajiyar Nan Bai sake ni ba.
Daga d’ayan ‘bangaren Murmushi yayi don duk ya gano ta kishine kawai yake cinta.
Jin hakan yace “Kinga Queen ki kwanta kema kinji ya kamata ki huta”
“Toh sai da safe”
” Yauwa please idan Allah ya kaimu gobe ki Bud’e WhatsApp ina son chat dake”
” Shikenan your wish is my command”
Ya Ce ” Thanks baby,to Amin kiss”
Dariya kawai tayi ta katse wayar.
Diyya ranta idan yayi dubu to ya ‘baci, kwanciyar ta kawaii tayi bata kula ta ba.
Asiyah sai juye take baccin yaki d’aukan ta,d’ago wayar tayi ta Bud’e data ta Bud’e WhatsApp kamar yanda ya bukata,tana Bud’ewa ta tura masa da sallama sai ta kwanta tayi baccinta.
Hashim kuwa layin Safiyya yayi takira kusan sau uku bata d’ga ba,sai ya hakura yayi baccin sa.
A gurguje
A yaune Asiyah zata koma gidan, sai fargaba dake Diyya ce ta taimaka Mata wurin shirya kaya, Allah Allah ma take ta tafi ko zata daina ganin kayan bakin ciki,Hashim ta Kira ta Sanar dashi sai da yaji gaban sa ya Fad’i yace “Ya Salam yaune fa ko,wallahi Asiyah hankali na bai kwanta da zuwan ki gidan Nan ba amma babu yanda na iya”
” Ni kaina a tsorace nake fatana shine Allah ya tsareni daga sharrin ta”
“Ameen yanzu kinsan ya za’ayi?”
“Sai ka fad’a”
“zanje gidan naku idan naje zan Kira ki sai ki taho”
“amma meyasa?”
“Zaki sani in Kika je,zan Kira faysal ya Zo ya d’auke ki yanzu”
“To Shikenan”
Kiran faysal yayi ya sanar dashi dake shima so yake ayi ta ta Kare bai tsaya ‘bata lokaci ba ya wuce.
Duka biyu ta d’aga yace “Princess kina ina?”
“Ina gida”
“Yauwa Good Ina son ganin kine”
” Lafiya dai ko?”
” Eh lafiya nayi kewar kine kawaii”
Murmushi tayi Tace “sai kazo”
A tare suka katse wayar.
Babu yanda batayi dashi ba Akan su shiga ciki yaki,a fad’in sa garden d’in yafi sanyi a dole ta hakura ta kyake shi, message ya tura mata.
*ki shigo*
Ba ta tsaya Masa reply ba ta fice daga motar ta ma Faysal sai anjima.
Gate d’in ta shiga bugawa Mai gadi ya leko yace “Waki ke nema nema”
“Yar gidan ce,Hala Kai bakone ko?”
Murmushi yayi Yace “Hakkun ga kama Nan bismillah shigo”
Ya karb’i jakar hanun ya shige ta rufa Masa baya.
Tun daga Nesa ta hango ta tana son tabbatar da abinda idonta ke gane mata,Hashim tun shigowa ta ya hangota Amma yayi kamar bai ganta ba,a zabure ta Mike ta dafe kirjin ta tana ambatan “Innalillahi wa Inna ilaihirraji’un”
Kallon ta yayi yace “baby lafiya dai ko? Me ya same ki?” Murya na rawa take nuna Masa bakin gate Tace ” aa..aasi Asiyah”
Cikin sauri ya mike yace “Asiyah? A ina?”
A dai dai Lokacin ta karaso inda suke yana ganin ta yayi saurin rungume ta Sam a jikin ta Yana dariya kasa kasa.
Asiyah biye mishi tayi yace “Queen ina Kika shiga Haka,Kika barni Ni kad’ai?”
Yana maganar kamar zaiyi kuka,dariya taso yi sai Kuma ta daure Tace “It’s a long story king I missed you so much” Kara rungume ta yayi ita kuwa sai faman chusa kanta takeyi a jikin sa kamar zata shige Mai ciki.
Safiyya banda kallon su ba abunda takeyi kukan ma kasawa tayi, A dai dai Lokacin Baraka ta fito Tasha uban wando ruba jeans ne da Riga Mai kwala fuskanta sanye yake da bakin eyes glass ta rataya jaka a gefen hannun ta, cike da mamakin ta karaso inda suke Rai a ‘bace Tace “And what the hell is happening here?”
Hashim na ganin ta ya yi saurin sakin ta, wayar sa ya zaro cikin dabara ya tura text wa Nana
*ki shigo yanzu*
Baki a Bud’e take kallon ta tace “Asiya kece dama kina raye?”
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
Please vote and Comment
MILHAT CE
YAR TERAWA ποΈ
GIPHY App Key not set. Please check settings