Advertisement
ππππππππ
*TAYI MIN ΖANΖANTA*
ππππππππ
*Zahra Surbajo*
*12*
Advertisements
A harabar asibitin yayi parking,sannan ya fito ya taka zuwa office Ιin aminin nasa.
Da sallamarsa ya shiga office Ιin cike da fara’a ya taso suka rungume juna,suna Ιan dukan juna a baya,sannan suka koma kan doguwar kujera suka zauna.
Muhammad ne ya fara magana cikin yanayin damuwa”Abokina ina cikin damuwa fa,?”
“wacce irin damuwace wannan,?”abokin nasa ya buΖata cike da kulawa.
Advertisements
“jibi daddy ze Ιauramin aure da wata Ζ΄ar Ζanwarsa,na rasa inda zan tsoma raina”.
A razane ya miΖe tsaye yana ja da baya,take duk wani annurin fuskarsa ya kauce kamar wanda yacewa gobe ze mutu.
Cikin kakkausar murya yace”HAMMAD kana nufin alΖawarin auren Ζ΄arfillo daka lalatawa rayuwa yatashi a banza kenan?”
MiΖewa muhamnad yayi ya Ζaraso kusa da abokin nasa ya dafa kafaΙarsa yace”JAMEEL kafi kowa sanin irin son da nakewa Ζ΄arfillo,wallahi babu macen dana keso a zuciyata sama da ita,kullum jameel bana iya bacci sabida ita,wallahi akan Ζ΄arfillo zan iya Ιata ran kowa,sede itama wannan dazan auran akwai abun tausayi game da itan,kwatankwacin kaddarar data faΙawa Ζ΄arfillo itama hakanne,wallahi zan auri yarinyar ne,kodan jihadin da zanyi na auranta Allah ya kawomin Ζ΄arfillo na cikin sauΖi,pls jameel in baka fahimceni ba bame fahimtata”muhammad yayi maganar kamar zeyi kuka.
Waigowa jameel yayi,ya dubi hammad yace “b haka bane hammad ay kai mijin mace huΙune,bana de so ne sanadin auran da zakayi ka mance da Ζ΄arfillo shine yasa”
“har abada bazan mance da ita ba jameel,kuma zanci gaba da nemanta har se inda Ζarfina ya Ζare”Muhammad yafaΙi cike da tabbatarwa.
Jameel kwantar masa da hankali yaci gaba dayi akan auransa da zahra,inda yace ya daure yayiwa daddy biyayya hakanne zesa in ya kawo Ζ΄arfillo ya amince ya aureta.
Sosai Muhammad ya gamsu da shawarar aminin nasa,duka yakaiwa jameel yace yana dariya”wato jameel,da ace yadda kanka ke kawo wuta haka zuciyar ka take da nigeria batayi asarar soja ba,amma wai daga harbi Ιaya a baya,sega resigning letter wallahi ka bada maza,ay gashi nan ka Ζare a kallewa mata al’aura,da wuri zaka makance”ya Ζarasa maganar yana dariya.
Duka jameel yakai masa yace”ay duk namijin da baya gudu baya tsawon rai,da asara gara gidadanci,taya na hango lahirar nasha da Ζyar zan bari a Ζarasa ni,kaima kaga zaka iya ne shiyasa baka fita ba”
“bazan taΙa barin aykin soja ba Jameel sede in ze shiga tsakanina da Ζ΄arfillo to tabbas zan fita”.
Haka de sukai tayiwa juna barkwanci,basu rabu ba se dare,agajiye muhamnad ya dawo gida,zuciyarshi fal farinciki kamar yaga Ζ΄arfillonsa.
To bari mu waiwaya bayaπ
Kowa ta turo data se in ci gabaπ
Surbajo for life.
GIPHY App Key not set. Please check settings