Advertisement
ππππππππ *TAYI MIN ΖANΖANTA*
ππππππππ
*Zahra Surbajo*
*21*
Advertisements
Tsawon kwanaki biyu da farkawar hammad aka sallameshi sabida jikin nashi yayi sauΖi.
Sede zahra ita bata jin daΙin yanayin yayan nata,sabida gaba Ιaya kunyarta yakeji baya son su haΙa ido.
Jameel ne ya Ιaukosu a asibitin ya kawo su gida sannan yatafi da zummar gobe ze dawo.
Suna shiga cikin falon zahra taja hannunshi zuwa Ιakinshi,sede ita abun da bata gane ba koya suka haΙa ido kuka yake ta rasa gane kan lamarin.
Ζakinshi ta kaishi,sannan ta juya ta koma nata Ιakin domin tayi wanka.
Advertisements
Bayan duk sunyi wanka sun kimtsa ne taje Ιakinshi tasameshi zaune ya rafka uban tagumi,zame hannayensa tayi sannan ta zauna akan Ζafafunsa,hannayenta tasa ta sakalo wuyansa tace cikin shagwaΙa”yayana wai kode bakaji sauΖin bane?”
Kallonta yayi da hawaye cike da idanunsa yace”Naji sauΖi mana”
“to me yasa kake kuka?”tasake masa tambaya.
“tausayin kaina nake shiyasa”
‘to ka kwantar da hankalinka ay ina tare da kai yayana”
“kin min alΖawarin duk sauyin yanayi bazaki gujeni ba?”ya tambayeta cikin marairaicewa.
Dariya tayi ta faΙa jikinshi tace”yayana kenan to ni da na aureka dan ina sonka to ina zani,ay muna tare har abada”.
Sosai ya tattaro natsuwarshi yace,”to shi soja me ulcer meyasa bazaki yafe masa ba?”
ay kamar wacce ya mintsina,zimbur ta miΖe daga kan cinyar tashi,hawaye na bin idonta,tace”ay wannan baΖin karen har abada ba yafiya tsakanina dashi,ni yaya don Allah kar ka sake min maganarshi”ta Ζarasa maganar cikin kuka.
Janyo ta yayi jiki ba Ζwari ta faΙa jikinshi sannan ta saki kuka me sauti gwanin ban tausayi.
rarrashinta ya shiga yi yana Ιan bubbuga bayanta gamida hura mata iska a kunne.
Sannu a hankali tayi shuru ta dena kukan,suna nan zaune aka kawo musu abinci daga gurin mummy.
Zubo musu zahra tayi suka ci suka Ζoshi,sannan kowa ya nufi Ιakinshi domin gudanar da ibada.
Hammad zafin da zuciyarshi ke masa yafi gaban tunani,ya rasa ta ina ze Ιullowa zahra ya shaida mata shine wanda yay mata fyaΙe,tsoron ta tsaneshi yakeji,shiyasa damuwar tai masa yawa.
Haka suka kwana kowa a Ιakinshi,hammad yadda yaga rana haka yaga dare ba tare da ya runtsa ba.
Gari na waye ba,yayi wanka ya kimtsa sannan ya fice a gidan batare da ya mata sallama ba ya nufi gurin jameel dan yazo ya warware masa damuwarsa.
Muje zuwa
Surbajo for life.
GIPHY App Key not set. Please check settings