SALON SO 49-50

Advertisement

 

๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

            ๐ŸŒน SALON SO ๐ŸŒน

๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

    BOOK ONE ๐Ÿ“–

Advertisements

Story & written by

Mommyn fareesa

   ๐Ÿ…ฟ๏ธ49&50

The end of book 1๐Ÿ™Œ

murya can k’asa mr Aliyu yace”.menene kike rigima haka ,gaya mun my yasmeen??”

     Uhmmm!!bakai bane kamun laifin”kinga yi shiru tawan”ai bama fad’a idan munyi shiryawa muke da wuri ko?”idan kuma baki huce ba duk daren nan dakike ganin yyi sai nazo na rarrasheki ko?”shikenan na

Advertisements

hak’ura”amma ni bana son wannan saurin fushin naka!nadena my yasmeen”yanzun mun shirya ko?”Eh mana”yaya hamza ne yazo muka gaisa”kuma ni bbu abinda ke tsakanina dashi”idanma akwai ya wuce namasa warning yaki yayeki”jiya kinyi mafarkina??”

     Ah ah banyiba”kaikayi nawa?”

 nikuwa nayi mafarkin ki sosai my yasmeen”

to menene nayi amafarkin ?”zan fad’a miki amma sai gobe” 

cikin shagwab’a tace”. nidai Allah yanxun nakeso kafad’a mun”

Lumshe idanuwansa yyi yana jinsa cikin wani yanayi”

Cikin husky voice yace”.idan kikaji kunya babu ruwana fa?”

Ah ah to nafasa ji “dan kar naji kunya, nasan kai bazaka jiba”

meye kika tana darmun?”babu komai ai nida akeyin fushi dani meye zan baka?”

kinga ko abinci banciba yasmeen”gaba d’aya kece araina”na gwan mace naji muryarki akan naci wani abu”

nima haka yaya Aliyu na sai yanzun hankalina ya kwanta danaji muryarka”

gobe 7:am insha Allah zanzo nad’aukeki nayita kallonki”

Kai yaya Aliyu 7 am  fa yyi wuri sosai”inama laifin kace 9 haka”

my yasmeen nama lura bakya d’okin ki ganni ko?”shikenan ai tunda kinfiso jidda tazo ta….be Ida zancen ba tayi saurin cewa”na yarda kazo 7 d’in karka kula jiddan pls”

nifa bbu ruwana da ita koda tazo my yasmeen tsokanarki nakeyi”

yanzun yaya Aliyu kaje kasha coffee ka kwanta pls”sbd katashi da wuri ko?”

my yasmeen nima inaso na kwanta da wuri “amma banason nadena jin muryarki”ke kuwa kingaji dajin muryata ko?”

ah ah yaya Aliyu ina gudun kar umma tajiyo mu”okay bara naje nasha coffee d’in”ki kularmun da kanki kinjiko tawan”

Insha Allah yayanah nagode sosai sai da safe”Allah yakaimu lafiya yafad’a yana kashe wayar”

Cikin farin ciki yatashi yanajin zuciyarsa wasai yaje yahad’o coffee yasha”

    *washe gari*

Kamar yadda mr Aliyu yyi mafarki ajiya yauma irinsa yakomayi”

sosai abun yad’aure wa mr Aliyu kai”tunani yafara kodai maganar khaleel gsky ne?

daya fad’a masa ko soyayya sukeyi da yasmeen”abubuwan dayakeji akan yarinyar sunyi yawa”

Amma dole zai tambayi khaleel wane alamomine ake gane mutum yakamu da SO?”

da wannan tunanin ya wuce bathroom yayo wanka da alwallar asuba….

k’arfe 7:15 pm mr Aliyu yashigo kitchen cikin shirinsa na d’aukar hankalin y’an matan zamani”

Imaan na murmushi tace”.masha Allah yayana irin wannan zazzafan wanka haka?”

Dariya yyi yace”.imaan kema jana kikeyi ko?”

Ah ah yaya gsky nafad’a”ina zakaje da safe haka ko break fast bamuyiba??”

yasmeeen zanje nataho da ita “sai muyi break fast d’in atare ko?” 

gsky naji dad’i sosai yaya”dama jiya dazan taho kamar tana cikin damuwa”

Ai yanzun mun shirya bbu wata damuwa”yafad’a yana zaro wayarsa yashiga vedio call yakira yasmeen”

Alokacin tana fesa turare agaban mirror”d’auka tayi tana dariya”

Imaan tace”.anty yasmeen ina kwana?”

Lfy qlau imaan”mr Aliyu nata kallon ta”yace”.saura ni baki gaisheniba”

murmushi tayi masa tace”.ina kwana?”lafiya qlau gani ahanya zanzo”

nima ai nagama shiryawa”okay amma baki shafa mun lips stick ba”wane colour kakeso?”

kishafa red yafi miki kyau”to shikenan”imaan sannu da aiki”yauwa anty yasmeen nama kusa idarwa kafin kizo”

To shikenan dg haka yasmeen tadatse kiran”

Mr Aliyu yafice dg kitchen d’in”ya wuce sashen daddy”

Tunda yashigo anty amarya kejifarsa da wani irin kallo afakaice”in bacin darajar mahaifinsa yyi niyar ko kallonta bazai yiba”

Tamkar ammasa tilas yagaisheta da ina kwana?”

Lfy qlau Aliyu ina imaan?”anty amarya ta fad’a tana washe baki”bacci takeyi yafad’a atak’aice”

daddy nata kallonsa aransa yana addua’ar Allah yabawa tilon d’ansa mace ta gari”

My son yaya akayine?”dama dubaka nazo nayi daddy zan fitane”

Okay adawo lafiya”auta kace bacci takeyi?”eh daddy”yana fad’in hakan yatashi yafice”

motarsa yashige yanufi anguwar su yasmeen”sai gurin 7:48 am ya iso anguwar”

Flashing kawai yayiwa yasmeen bbu jumawa ta fito fuskarta d’auke da murmushi”

yanata kallonta ta glass d’in motar”ahankali ta bud’e murfin motar ta shigo front sit da sallama”

bayan ta gyara zamanta ta juyo ta saci kallonsa”idanuwansa k’yam akanta”

yaya Aliyu ina kwana?”lfy qlau my yasmeen yafad’a yana tada motar suka hau titi”

masha Allah kinyi kyau sosai”kaima haka”kama fini yin kyau ai”

uhmmm!kikadai fad’a”meyasa bakyason kitsone?”banida time ,kuma inajin zafi ne”gsky anyi ragguwa anan”muje amaki gyaran gashin”amma da yarjejeniyar idan angama zaki budemun nagani”

Ashagwab’e tace”.ni gsky ba ragguwa bace”kuma nibazaka kallemun gashiba”

Tab’e baki yyi yace”.tun yaushe kuma?”saidai nakoma gani akaro na2″

yafad’a yana yin parking gaban wani shago babba”anayin aski da gyaran gashi”

yana kallonta yabud’e k’ofar motar yace”.muje ciki “inaso naje amun aski kafin agama miki”kobakyaso naji rakine?”naga bbu layi tunda da safene”

maza nashiga cikine?”ah ah zan saka amata mgn itace keyiwa imaan ai”

nidai amaka askin me kyau”dakuma gyaran fuska”tafad’a tana rufe marfin motar”

murya can k’asa yace”. fad’amun yadda kikeso amun gyaran fuskan”

akunyace tace”.su gyara maka sajenka yyi kyau”

yana burgeki sosai ne?”umm”kawai tafad’a yazaro wayarsa yakira wata number”

wata mace yare tafito dg shagon”tanata washe baki ta gaishesa”

yanuna mata yasmeen yace”.ayi mata gyaran gashi me kyau”da sauri yana jiranta”

d’ago kanta tayi suka had’a ido”turo baki tayi tak’i bin bayan matar”

matsowa yyi gab da ita”murya can k’asa yace”.menene fad’amun?”ko bakyaso natafi ne?”kanta ta d’aga masa alamar Eh”

yana murmushi yace”.kinga ga shagon can “ki hau online muyi fira kafin agama mana “hakan yyi miki?”umm tafad’a kanta ak’asa”yyinda matar keta binsu da kallo tana gulmarsu aranta”

bin bayan ta yasmeen tayi, shikuma ya shiga gudan shagon”

     kamar yadda yace mata,haka akayi suka dinga chats har aka gama”

suna amota gaba d’aya suna jinsu cikin farin ciki”mr Aliyu yace”.idan muka gama break fast Allah da kaina zan duba nagani idan yyi kyau gyaran gashin”tunda bazaki nuna mun ba”

     murmushi kawai tayi batace komaiba”da haka suka iso gida”

Imaan  har tagaji da jiransu tayi break fast d’in ta”da wankanta”

bayan yasmeen sun gaisa da imaan”suka wuce dining area sukayi break fast”

yasmeen na k’ok’arin nufar sashensa sbd ta gyara”yadakatar da ita gun cewa”.zanje office bazan jimaba zan dawo”

shiru tayi ba tace komaiba”tana tunanin dukda yau d’in week end lahadi, bazasu barshi yahutaba”

ganin batace komaiba, yasakashi tashi yanufota”naji kinyi shiru kona tafi dake ne?

Ah ah yaya Aliyu nida zanyi aiki”kaje insha Allah time d’in dazaka dawo nagama aikina”Allah yatsare hanya”

Ameen saura abu 1! menene?”murmushi”yafad’a yana k’ok’arin su had’a Ido”tak’i yarda”itadai imaan nata kallonsu kamar tv…

murmushin suka sakarma junansu atare”bayan sun had’a Ido”kafin yajuya yafice imaan namasa adawo lafiya”yasmeen ta wuce sashensa….

***************

da misalin k’arfe 4:30 na marece yasmeen da imaan na zaune a parlour”

gaba d’aya yasmeen ta damu da rashin dawowar mr Aliyu”dukda yaturo mata text nacewa aiki ne yarik’e sa karsu damu”

suna fira sama sama da imaan “wayar yasmeen tayi ringing”

tana dubawa taga umma ce”sallama tayi tana cewa”umma yaya gidan?”

Umma tace”.gamunan muna kano” d’azun aka kira yaya habibu yarasu! bayan tafiyarki da safe”innalillahi wa inna ilaihir raju’un!cewar yasmeen arud’e”

Umma tace”sai gobe insha Allah zamu dawo”naso ace dake muka tafi”idan kin tashi dg aikin kije gidan baba me kuka ki kwana acan”

dato yasmeen ta amsa,imaan ta amshi wayar suka gaisa da umma”tamata gaisuwa”

bayan sun gama wayar”imaan tace”.taff anty yasmeen bbu Inda zakije kina anan gidan”zan sanarwa yaya ki kwana anan dan Allah”

yasmeen na murmushi tace”. shikenan zan kwana”

zakiyya dake lab’e bakin k’ofar shiga parlourn tayi saurin juyawa da sauri takoma Inda ta fito”

Anty amarya na zaune a parlourn ta”kayan motsa baki agabanta”ta aza k’afa d’aya kan d’aya”da alamar duniyar ta mata dad’i”

zakiyya ta shigo tana murmushi”anty amarya tace”.lafiya kike fara’a?

mama wlh naje namusu lab’e”mekika jiyo ne?”

naji yasmeen anan zata kwana”sbd ko mamansu bata gida najidai suna waya”

shewa anty amarya tayi tace”.da gske kikeyi?”

   wlh kuwa mama da gske”batace komaiba ta d’auki wayarta ta nufi bed room d’in ta da sauri….

gab da magrib mr Aliyu yashigo gidan agajiye”

yasmeen naganinsa ta tashi da sauri ta amshi jakarsa tana cewa” sannu da zuwa!yauwa my yasmeen”nagajine sosai wlh”sannu muje kayi wanka ko?”saikaci abinci”inajin yunwa sosai dama”yafad’a yana kallon imaan ya amsa sannu da zuwanta”yasmeen ta wuce bed room d’in sa”imaan tashiga sanar masa ai umma bata gida yasmeen anan zata kwana”aiko baki sanarmun ba imaan dama bazan barta ta kwana awani guriba tunda umma bata nan”yafad’a yana jin dad’in yau zai jima tare da yasmeen”dama office yacinye masa time”

      Fitowa yasmeen tayi tana kallon shi tace”.kaje kashiga wankan”dato ya amsa”saida ta tabbar yashiga wankan kafin ta koma”ta fito masa da kayan dazai saka marasa nauyi”kafin tabaro d’akin”

    mr Aliyu dake wanka yanajin motsinta”wannan halayen na yasmeen na maturk’ar burgesa”kunyarta da kawaicin ta…..da kuma tarbiyya”yalura batason su tsaya abed room nashi dg ita saishi….da wannan tunanin ya fito yashirya ya wuce masjeed”su yasmeen na idar da sallar magrib suka wuce dining area”komai yasmeen ta zuba wa mr Aliyu”bata Ida gamawaba yashigo”imaan natacin abincin ta”kujera yaja yazauna yana kallon yasmeen yace”.wannan abincinfa?”nakane yaya Aliyu”my yasmeen yamun yawa ai”to ke ina naki?”yanzun zan zuba”Allah sarki kinfi damuwar ninaci abincin kika fara zubamun”kekuma baby Allan ciki ko?”imaan na murmushi tace”.to yaya tunda ga anty yasmeen na kulawa dakai bashikenan ba?”hmmm yafad’a yana kallon yasmeen yace”.kece kikayi girkin?”tana murmushi ta d’aga mishi kanta alamar Eh”

      plate d’in yaja da bowl d’in miya”yakalli sakwaran tayi fari k’al”yasaka spoon yyi bisimillah yafara ci…. yasmeen ta zauna bayan ta zuba nata abincin suka fara ci anutse”

    Imaan ta rigasu gamawa”suna idarwa yakalli yasmeen yace”.zanje nayi sallar isha’i meye kikeso natafo muku dashi?”babu komai yaya Aliyu”ni cikina bbu gurbin dazan zuba wani abu acikinsa” saidai ko imaan Idan tana buk’ata”hmmm har yanzun baki d’auke ni amatsayin yayan kiba ko?”bafa haka bane”hakane mana”yafad’a yana mik’a mata wayoyinsa”saina dawo”bejira cewar taba yafice dg parlourn”

      yasmeen ta lumshe idanuwanta tana kallon wayoyinsa”kafin ta tashi ta rufe parlourn ta wuce bed room d’in imaan….

suna nan a d’akin imaan bayan sun gama sallar isha’i”mr Aliyu yashigo da ledoji guda2″mik’awa imaan guda yyi”itama yasmeen yamik’a mata”

      da hannu2 yasmeen ta amsa tana mishi godiya”atake imaan ta bud’e ledar”chachoolate ne da sweets ,da chiweengum masu dad’i da tsada”kallon yasmeen mr Aliyu yyi yace”.taso muje parlou”batace komaiba ta d’auki chachoolate guda d’aya tabi bayansa”

       yana zaune kan kujera 2 seeter”tana k’okarin zama kan 1 seeter yanuna mata gefensa”hakan yasa tazo ta zauna”ahankali ta balle chacolate d’in dg ledarta ta gutsura”nibaza’a sammin ba?”kanta ta d’aga alamar Eh”lallaima wato rowa zakimun ko? murmushi tayi tana hadiye na bakinta ta gutsuri babba ta mik’o masa”nacikin bakinki nakeso”dariya tayi har wushiryarta ta bayyana”ta tuna time d’in daya mata hakan”batayi mgn ba ta fito dashi dg bakinta ta aza masa asaman tafin hannun sa”

      yasaka abakinsa yana lumshe ido”my yasmeen Inda imaan bata rok’i alfarmar ki kwana anan ba”da gidan baba me kukar zakije?”eh “to meyesa bakyaso ku kwana anan?”babu komai yaya Aliyu”

             yakamata kaje ka kwanta gobe insha Allah Monday”hakane my yasmeeen amma bangaji da fira dakeba shiyasa”

      Imaan zataji shiru munyi mgn ta online ko?”okay hakanma yyi to”tashi tsaye yasmeen tayi tamasa sallama ta fita”calling d’in khaleel yyi da nufin tamasa tambaya akan menene alamar da ake gane mutum yakamu da SO??”saidai har sau2 be d’agaba”hakan yasa mr Aliyu hawa online suka cigaba da chat da yasmeen…. 

K’arfe 2:30 am nadare”imaan da yasmeen na kwance ad’akin imaan “sukaji ana buga k’ofa da k’arfi”imaan ta bud’e idanuwanta….. k’ara tasaki tana toshe bakinta sbd ganin katti majiya k’arfi su 5 suna “tsaye acikin d’akin da manyan makamai ahannun su”sunnrufe fuskarsu”ihun imaan yatashi yasmeen…..wani irin mugun bugawa k’irjin ta yyi”aranta take furta kalmar innalillahi wa inna ilaihir raju’un!!tana murza ido sbd ta tabbatar da abinda Idonta yagani”

      ku tashi tsaye maza muje komu sareku da wuk’a”gaban yasmeen yafad’i sbd jin muryar sanusi”amma sai bata nuna alamar taganeba”jikinsu na kirma suka tashi”imaan tasaka hijab nata”katin suka tasa k’eyarsu sashen mr Aliyu”

         zama sukayi kan kujera kattin”yasmeen da imaan na aduk’e jikinsu na rawa”knocking da k’arfi suka dingayi akofar bed room d’in mr Aliyu”tamkar amafarki yaji ana knocking”bud’e idanuwansa yyi yana tashi zaune”jin harda kamar mgn yasakashi tashi tsaye yaje yalek’a ta hudar k’ofar……gabansa yafad’i sbd ganin imaan da yasmeen tsugunne agabansu”arikice yazura jallabiya”yana tunani tayaya y’an daba suka shigo gidan”bacin ga security”kuma meye sukazo yine?”bud’e k’ofar yyi bbu wata alamar razana ko tsoro yafito yamayar da k’ofar yarufe”

     d’ago kansu su imaan sukayi suna kallonsa”yayinda y’an daban ke mamakin izza da gadara irin na mr Aliyu”agurinsu imaan yanufa”yasaka hannayensa yakama hannun kowace guda”suna mik’ewa tsaye”sanusi yazaro k’atuwar Adda da nufiin yasoki yasmeen…..mr Aliyu na dagowa kansa yajuyo yaga mutum gabansu” gabansu……yasmeen tasaki k’ara dukda shi sanusi a haukansa besan yasmeen taganesaba”sbd fuskarsa da safa”mr na k’ok’arin mgn sanusi yad’aga addar da nufin yasoki yasmeen…..mr Aliyu yatureta”wuk’ar ta sokesa”yasaki k’ara”yasmeen da imaan atare suka kurma ihu”mr Aliyu yafad’i k’asa cikin jini”yasmeen ta bisa tana ihu dason tacire masa wuk’ar ajikinsa”sauran y’an daban suka ja hannun imaan dake kuka suka fice da ita”yyinda yasmeen tamkar tayi hauka sbd tashin hankali da rud’ewa”tanaso tabi bayan imaan”amma halin da mr Aliyu yakeciki bazata iya barinsaba”

      tana k’okarin zare masa wuk’ar aka turo k’ofar”anty da daddy suka shigo arud’e”anty tasaki salati tana cewa”kagani da idonka ko Alh?”mak’iya sun had’a baki da ita takashe Aliyu”innalillahi wa inna ilaihir raju’un daddy yafad’a yana bin yasmeen da wani irin kallo yazaro wayarsa da nufin yakira police….โœ๏ธ

Tirkashi ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ข๐Ÿ˜ฑkarki bari ayi bbu ke ,hanzarta kibiya naki”domin jin yadda wannan sark’akkiya zata warware…….

Anan jirgin book1 yatsaya dama kuma wasunku sunsan book 2 na kudine”

Regular grp 300 agama one month insha Allah

Vip 1k agama 2 weeks insha Allah

masu son atura musu page1 kullum ta pc500

2 pages ta pc kullum 1k

zaku biya kud’iku ta wannan account

๐Ÿ‘‰2230373842

NABILA ALIYU UBA Bank

Kituro evidence of payment ta what’s app number d’ina

08100084251

Masu bada Kati banason vtu ko transfer d’in Kati”

Photo d’in katin ko number d’insa Zaki turo MTN  ta number d’ina 08100084251

Akwai zafafan paid books nawa gamai buk’atar siya cikin sauk’i sai yyi mgn”

Jama’ar nijar 

Regular 500f

Vip1000f

Ku tuntub’i wannan number๐Ÿ‘‰22788019050

Wad’anda basu yin what’s app sai face book ku biya kituro shaidar biyan ta wannan number O8035446366 za’a muku post acan”

Dan girman mahaliccinki idan baki shirya biyan kud’in karatuba karkimun mgn dan Allah

Banason kira kokin Kira bazan d’auka ba kimun mgn ta what’s app

Leave your vote

-1 Points
Upvote Downvote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

You May Also Like

YAU DA GOBE 39&40

Advertisement  ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ   ๐ŸŒนYAU DA GOBE ๐ŸŒน ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ Story & writing by mmn fareesa ๐Ÿ…ฟ๏ธ39&40 dedicated to all…

SALON SO BOOK 1 PAGE 23-24

Advertisement   ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ             ๐ŸŒน SALON SO ๐ŸŒน ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ     BOOK ONE…