Advertisement
๐๐๐๐๐๐๐๐
*TAYI MIN ฦANฦANTA*
๐๐๐๐๐๐๐๐
*Zahra Surbajo*
*Tayi min ฦanฦanta bafa na kuษi bane,shimfiษar aurena shine na kuษin,kuma acikin watannan zan sakeshi,ku dinga karanta headlines ษin da kyau,*
Advertisements
*A hanzarta a siya kar ayi babu ku,ษari biyar ne 500 kacal ba tsada,SHIMFIฦAR AURENA littafine daya kerewa saa,sunanshi daban haka ma taken dake cikinsa,na musamman ne, me kuke jira,ku siya ku karanta,ษauke yake da ,magunguna na gyaranmu mata,salo domin burge megida da ฦawata shimfiษarki ta Aure,sassanyar soyayya me tsayawa azuciya,abun al’ajabi,ban haushi,gamida ban dariya da tausayi duka acikin SHIMFIฦAR AURENA,hanzarta ku mallaki naku 500 ne kacal*
*Zahra muhammed nasir 2084024749 UBA*
*07044600044 a turo shedar biyan kuษin tanan*
*33*
Advertisements
Hammad lallaษata yake kamar ฦwai,koya ta motsa ya dinga jero mata sannu ba adadi.
Bacci ne yayi awon gaba da ita,yayinda hammad kuma idonshi ya bushe,ya cika da tsantsar mamakin ta yadda zahra ta iya ษaukeshi da haษamarshi,wanda yasan aykin da yayi ko cikakkiyar mace bazata ษauka ba,amma segashi zahra ta bashi mamaki,lalle dole ya ฦaryata kanshi kan furucin tayi mun ฦanฦanta da yake faษi.
Zumar daษin daya kwasa ajikinta ko koya ya tuno se murmushi ya suษuce masa,a fili ya furta “ba ฦarya babyna akwai sugar”
Wanka yayi ya kimtsa sannan ya dawo kan kujera ya zauna gadinta,dan bejin ze iya fita ya barta.
Be jima da zama ba ta farka,miฦewa zaune tayi, tana mutstsuke idanunta,ษagowa tayi carab suka sarฦe ana juna,se murmushi yake sakar mata,wata azababbiyar kunya ce ta kamata,rufe fuskarta tayi da tafin hannunta tana murmushi.
ฦarasawa gunta yayi ya ษan rungumota,yana ฦoฦarin buษe mata fuskar,sinne kanta tayi a ฦirjinshi,tana ci gaba da murmushin.
“no baby kar muyi haka dake mana taya zakimin rowar fuskar taki dana jima ina bege”ya faษi yana leฦa idanunta.
Cike da shagwaษa tace”to ni yaya ban so ka kalleni ne ay”
Murmushi yayi me sauti sannan yace”saboda princess ษita bataso na kalleta?”
“kunya nakeji yaya Allah kuwa”ta faษi kamar me shirin yin kuka.
“to shi yayan naki me yasa bejin kunyarki?”ya tambayeta yana shafa bayanta.
Turo ษan ฦaramin bakinta tayi gaba sannan tace “beda kunya ne shiyasa”
“Au baby nine mara kunyar? lalle yarinyar nan kinga gurin baccina”hammad ya faษi yana rungumota gaba ษaya jikinshi.
Dariya ce ta kwacewa zahra wacce ita bata ma san tayi ba,sannan tace”au iya gun baccinka ma kawai na gani,hmmmm danฦari”ta faษi tana jinjina kai alamun lamarin babba ne๐
Cike da mamaki hammad yake kallonta,sosai dariyar tata ta burgeshi,har wani sanyi yakeji aransa,yace”to in banda gurin baccin nawa ina kuma kika gani nawa,kinga baby ki fice idona in rufe”ya faษi yana murmushi.
“lalle ma yayan nan,ka mance dukan ฦartin da kaimin da kulkin ka shine har kake faษin in fita idonka ko”tayi maganar harda ษan hawayenta.
Zuwa yanzu dariya yake kamar cikinshi zeyi ciwo,da kyar yace mata”ni bani da wani kulki ฦarya kikemin”
Ayko nan da nan zahra ta shiga rantse rantse,kan yana da shi,shikuma yace beda shi,ฦarshe de daya bata haushi tace tana kamo wandonshi “joystick ษinka ay shine kulkin naka”
Faษowa hammad yayi ฦasa dan dariya,ko da wasa be ษauka wayon zahra yakai rabin haka ba ma,itako duk haushi ya cikata yazo ya sata gaba yana mata dariya.
Miฦewa tayi a hankali,dan har yanzu da sauran zafin ta fara takawa zuwa toilet.
Da sauri ya miฦe ya isa gareta ya ruฦota yana faษin,”muje in miki wankan babyna”ay kamar wacce ya tsikara,tayi saurin kwace hannunta tace”Allah kyauta,daga wanka se aฦara wankeni ko,to bana so”tana kaiwa nan ta buษe ฦofar toilet ษin ta shige ta kullo ฦofar,
Kan kujera hammad ya koma yana dariya,dan shi sosai rahar tasu ta burgeshi,dan Allah yasani yana son zahra son dashi kanshi besan adadinsa ba,wanda daga daren jiya zuwa wayewar garin ya nunko a zuciyarshi ba adadi.
yana nan zaune ta fito daga wankan,shi ya taimaka ya kimtsata,sannan ya ruฦo hannunta suka dawo falo,basu jima da zama ba gidan abincin da yay musu order suka kawo.
Shi suka ci suka sha lemu da ruwa sannan zahra tayi lamo ajikinshi,alamun bacci takeji,ษaukarta yayi cak,ya nufi ษakinta da ita,ya kwantar da ita ya manna mata kissa akumatu sannan yace”zanje mu gaisa dasu mummy,bazan jima ba zan dawo kinji babyna ki kulamin da kanki”
Murmushi tayi masa gamida gyaษa masa kai,dan baccin yafara fin ฦarfinta,rufeta yayi da duvet,sannan ya fice ya nufi gidan iyayen nashi cike da farinciki.
Muje zuwa.
Surbajo for life.
GIPHY App Key not set. Please check settings