Zee Baby Book 1 Page 24

Advertisement

*πŸ‘‰πŸ»24*

….”shirman zazzabine da zafin alluran da yayana Sardauna yamun yasa nake miki irin wannan zatutukan bansa me nake fadaba zafin ciwone yake damuna Yayana bashida surutu ni baimun zancanki ba kinji? daga bangaran mashakurah ta fashe da kuka tace”karyane wlh ya fada miki Abu akaina Allah shine ya fada miki na farko na yarda hadamu kikayi amma wanan shine ya fada miki”ayya Aunty lukuta kiyi hakuri wlh Yayana bai fadamun ba kina nufin abinda na lisafo duk kinada su” kice masa nagode ta fadi cikin kuka kitt ta kashe wayar idanu zee baby ta zaro jin irin kukan da mashakurah
takeyi wayar nabi da kallo gabana na faduwa na kalli gefen Dr Sardauna har yanzu yana inda yake tsaye idanunsa alumshe tunani nayi hanyar da zanbi karya bigeni murabu lfy murmushi ya subcemun saboda nasan wayon da zan masa mu rabu lfy ba tare da ya manmareni ba mik’ewa nayi na sabko daga saman gadon gunsa na nufa yayimun kyau sosai jinake kamar na rumgumeshi mu dauwama atsaye wani irin shauki yake dibana gabansa na tsugunna “Yayana Sardauna don Allah kayi hakuri sharrin zazzabine da sharrin allura kasan Allah ya samun tsoronta araina sune sukasa na aikata haka ga matarka mafi soyuwa azuciyarka amma kayi hakuri ka yafemun wlh ni da kaina nasan banajin magana kuma banida zuciya amma kai kacika dan halak kanada zuciya babu ruwanka dani yau Nice na karya doka na shiga sabgarka amma kayi hakuri wannan shine na farko shine na karshe wlh bazan sake shiga sabgarka ba natuba ka yafemun ga wayarka har yanzu bai bude idanunsa ba kafafunsa na rike na fashe da kuka amma baikai zuciba”haba Yayana Faisal kayi hakuri bazan sakeba nama Alkawali please idanunsa ya bude ya kalleta duk ta rike masa kafafu shi kansa yanzu ya gaji da dukanta baima san hukuncin da zai mataba dan ya gama sanin wacece zee baby duk abinda ta fada yanzu karyace baikai zuciyarta ba amma dan ya gaskata ya sunkuya ya dagota

tattausan hannuwansa yasaka ya kamo fuskata ya zubamun lumsassun idanunsa masu masifar dafi kasa kallonsa nayi sai hawaye ke kwararowa saman fuskata ni’imataccen kamshinsa ya baibayemun hanci yasakani cikin wani yanayi amma na boye hakan cikin kausasar murya wanda hakan bai hana amon muryasa mai dadi saurare zakin murya tasa fitoba yace”ke kalleni dagowa nayi muka hada idanu gabana ya buga da karfi dafin idanunwasa suka shiga idanuna suka nutsar dani take naji nayi hankali baki ya ciza saboda idanunta karyace zallah yagani sai tsoronsa da yagani babu wata gaskiya atare da ita kai ya girgiza “meyasa kike shiga rayuwata ne kince ni idan dan halak ne karna kuskura na sake ko kallonki to na kiyaye ba ruwana dake amma ke meye dalilinki na shiga harakokina lips d’insa na k’asa ya ciza Dole zaki fadamun hujarki ta shiga rayuwata kikeson kashemun aure ya fada cikin tsawa wacce yasa na kusa sakin fitsari ya saki fuskarta ya nufi bakin gado yabarta nan tsaye yana juyawa ta yanke jiki ta fadi k’asa da sauri ya juyo ya kalleta sai yaga tana shure shure” wlh idan baki tashiba zan sauya miki kamanni tun kafin naci ubanki kitashi kibani amshushin tambayata Dole ne yau zan miki abinda zaki fita arayuwata nagaji banason hayaniya ya fada yana isowa gunta abinda yaga tanayine ya bashi mugun tsoro dan fuskarta ta sawaya da sauri ya sunkuya ya cicibeta ya nufi saman gado da ita zama yayi ya rumgumeta jikinsa”Zainab meye haka wlh ni ba dukanki zanyiba ki dawo haiyacinki Addu’a ya fara karanta mata yana tofa mata tsawon minti goma sai ga kumfa bakikirin ta fara bulbulowa daga bakinta ta fara magana” wlh bazamu bari acuceku ba kamar yada bazamu bari arabamuba “to ku suwaye me tamuku kuke sakata shirme da rashin hankali” mu ba wani shirme da Mike sakata gidankune babu lfy wlh abubuwa dayawa na shirin faruwa daku kuma ka kiyaye matar da zaka aura kawai babban bala’i atare da ita kuma wlh yau idan Daddynku ya kuskura yaci abuncin wannan da sauri Sardauna ya buge bakin” mu ba ruwanmu da shirka bama bin maganar aljannu karatu yaci gaba da mata suna ihu nan fuskarta ta sauya Wanda asibitin ta gwaraye da ihun abin tsoro dan wlh Sardauna ba karamun jarumta ya nunaba su Daddy duk sunajin ihun hankalinsu atashe suna buga kofar arufe “ka tsaya kaji maganar gaskiya domun ciro dan uwanka daga halak dan akwai matsala idan maganin yayi tasiri akansa sun cuci rayuwarsa kai Allah baiyiba zaka tsallaka amma dab suke da cin galaba akan dan uwanka da mahaifiyarka da Daddy har kaima sai tashafeka mutikar Daddy yaci abuncin nan amma fur Sardauna yaki saurara musu karatu kawai yake yana tofamata ko ina jikinta ganin zai konasu sukace sun tafi hutu zasu dawo zuwa anjima sun rantse da Allah bazasu bari Daddy uban matarsu rayuwarsa ta lalaceba darajar Daddy yasa muka saurarawa shi abokin takaramu har muka bari zai aureta hahaha mun tafi hutu wata irin hamma da atishawa zee tayi hayaki baki da hanci suka runka fita bakikirin sai ga kamaninta suna dawowa normal lamo
tayi jikin Sardauna tana bacci kara rumgumeta

yayi ya dauki towel d’in da ya gasa mata jiki ya goge mata fuskarta ya daure mata gashinta idanu ya zuba mata cike da mugun tausayinta aransa face d’insu ya had’e tana sabke masa numfashinta cikin bakinsa ya tura hannuwansa cikin lalausan gashin kanta yana shafawa yana sabke ajiyar zuciya ji yayi tana Kiran sunansa ahankali kunnesa ya dora saman bakinta yana sauraronta cikin raunanniyar murya mai had’e da bacci take kiransa”My Sardauna nah take ta fadi sosai yakejin dadin zazakar muryata mai fitar da amon dadi lumsassun idanunsa ya dago ya zuba mata bacci takeyi amma shine abakinta kallon pink lips d’inta yake mai dan fadi kadan Wanda suka dace da ita sai motsasu take kunnesa ya maida saman bakinta”My Sardauna nah kace masa ba shibane mafarkina waninsa ne My Sardauna nah kunnesa ya janye ya tallabo kanta ya dora bakinsa saman kunneta cikin raunanniyar murya mai fitar da amon dadi da saka mutum kasale yace”zee baby shiru yi baccinki gani fah kusanki amma sai Kiran sunana kikeyi waye zan fadama sakonki meyasa kike kirana ya fada cikin wani yanayi yana sakar mata kiss cikin kunne ya zura harshensa yana tsotsar kunneta sam batare da ya shiryama hakanba Kiran da take masane yakejin wani yanayi tsikar jikinsa na mik’ewa dan tayi shiru ya saka mata k’aramar yatsarsa abakinta aikuwa tayi caraf tana tsotsa sai mimmik’ewa takeyi yada yake tsotsar kunneta bakinsa ya zare ya cire yatsarsa abakinta fuska ta kwakwab’e “My Sardauna ta fadi ta b’are

baki zata fashe da kuka da sauri ya had’e face d’insu ya dora bakinsa kan lips d’inta “my zeener shiru karkiyi kuka tsaya zansha sweet lips kukan ta saka masa da sauri ya had’e bakinsu ya lalubo harshenta ya fara tsotsa idunsa alumshe wani irin shaukin dadi yake dibarsa tsotsar bakinta yake tamkar yasamu sweet ahankali ta riko kansa tana tsotsar harshansa sosai suke kissing d’in junansu suna fitar da numfashi suna shafar gashin junansu yawunsa ya dura mata tana hadiyewa asannu har ta shanye bakinsa ya zare anata ya shafi fuskarta “my sweet zee bude idanunki ki bani sweet yawunki nasha kinji ya fada ashagwab’e ya zubuwa kirjinta idanu manya boobs d’inta jajir cur atsaye sun cika rigar tsinin nipple d’in sun fito sosai alamaun tashiga shauki da sha’awa aciyar zuciya ya sabke jiyake kamar ya dan murza mata ya tsotsa ko zai samu nutsuwa amma sam bazai sake hakanba saboda azabar da yasha kwanaki da ya tsotsa har yau shaukin bai barsaba bakinsa ya maida anata caraf ta kamo harshensa ta fara masa wata irin tsotsa suna manne da juna suna shan yawun juna zuba masa yawunta tai ya fara lasa ahankali

bayaso ya shanye saboda yada yake masa dadi fara sha nayi” no my sweetyna zee kibarni nasha abuna kinji ya fada ashagwab’e yana dan cizona aharshe kukan shagwab’a na saka masa still bakinmu na had’e yawun ya shanye da sauri sauri ya tsotsi lips d’ina kadan ya zare bakinsa anawa cikin wata irin murya mai saka duk mai sauraro kasala yace”to yi hakuri bazan kuma cizon kiba yi shiru banason kukan ya fada yana lashe mun hawayen fuskata shiru nayi na lafe ajikinsa kaina ya tallabo ya had’e bakinmu “Oya Rama cizonki aikuwa na kamo harshensa na Dan tsotsa na gantsara masa cizo mai mugun zafi saida jini ya fito yaji zafi sosai amma ya dake bai nunaba bakina na zare anashi na bude idanuwa muna kallon junanmu cikin wani mugun yanayi Mara mustuwa tattausan hannuwan na Dora saman bakinsa na bude bakinsa ahankali cikin shagwaba nace”Yayana fito da harshenka nagani zaro harshan yai tsirawa harshensa idanu nayi yada jini yake fitowa ga sawun hakorana nan amma Sam yaki nunawa yaji zafi tausayinsa ya mamayemun zuciyata na shafo jinin had’e bakinmu nayi ina tsotse jinin ahankali yada bazaiji zafiba ina bubbuga bayansa bakinsa ya zare anawa ya kamo fuskarta ya tsura mun tsumammun idanunsa masu zautar dani yana girgiza mun kai kar nasha jininsa tsotsar jinin narikayi ina hadiyewa daga karshe fashewa nayi da kuka na kifa kaina kirjinshi ina bugon kaina da duka hannuwana biyu rikemun hannuwan yayi na rikice masa inason

fizgewa Dr Sardauna sa ya dawo babu wasa yace”ke tsaya banason raini bayan kin jimun ciwo kuma kanki kikeson jima ciwo ko meye nufinki da zaki rika bugun kanki har kije kiyi ciwon kai abanza ni harshena bayamun zafin komai jinine kawai yayi kuma kin shanye to meye na fitina banason fitina ki nutsu ai da Sauri na dawo nutsuwa nayi shiru na Kara shigewa jikinsa ina sabke ajiyar zuciya na lumshe idanuna gashina ya gyaramun ya daureshi da ribbon muryashi babu wasa yace”zainab tashi muyi magana dake Akan mashkurah wani irin yanyi nashiga jikina ya gama yin lakwas amma na daure na tataro jarumta sanin baya daukar wargi na janye jikina na zauna nesa dashi na Sada kaina murmushin gefen baki yayi yaji dadin nutsuwar da tayi babu wasa yace da ita”waye yacemiki mashakurah ta raba jikinta a titi maza sunyi me da me da ita kuma yaushe nace miki bana sonta ta fita araina Akan me kike so rabamu da karfin tsiya kikeson ciremun sonta araina meyasa kikeso kisani nayi abunda banyi niya ba akanta meyasa ya fada cikin tsawa wacce na tsorata na gigice na fara kuka”Yaya Sardauna kayi hakuri bazan kumaba wlh babu Wanda ya fadamun ni kawai bana sontane araina Baku dace da junaba ka sauya

wata mana ga matanan cike da gari wlh ni tsoroma nakeyi kar aje ko tayi cikin shege atiti akeso a cutama Yayana haka kawai yo ina dan dalili na fada amugun tsorace na koma karshen gado kansa ya dago ransa ab’ace matsowa yayi ya damkoni na kwarara ihu tsawa ya bugamun “Dan ubanki imun shiru tun ban canza miki kamanni ba ya fada yana zafgamun Mari shiru nayi ina zaro idanu na dafe kumcina”matar tawace kikema sharri kinaso ki rabamu idan na rabu da ita auremun ya kusa ai za’a zageni nida iyayena ya fada yana mannani kirjinsa Kara shigewa jikinsa nayi na shagwab’e masa duk da inajin tsoronsa cikin sanyi murya nace”Yayana babu mai zaginka Dan Allah karka Aureta kaji yayana na fadi ina sakin kukan

shagwaba Kara rumgumeni yayi”Ya Salam ke ni karki cikani da kukan iskanci da rigimar banza yi shiru fadamun meyasa bakya sonta cikin shashekar kuka nace”Yayana wlh na tab’a kamata maza na lagudarta awani lungu kusan maza bakwai suka rufu akanta shine nake bakin cikin Dan uwana ya aureta Allah yayana karkace karya nakeyi na fada ina shashekar kuka baki ya bugemun”bance kibar kukanba ko kawai neman tadamun hankali kiyi shiru shiru nayi ya gugemun hawayen fuskata yana danne dariyasa Dan karta ga damar yin wani sabon kukan yana mamakin karyar zainab amma da ya tuna aljannai gareta yasan zatayi karya da sukafi hakama muryatace ta dawo dashi tana kiransa”Yaya Sardauna”Na’am uwar yan karya ya akayi baki ta b’are zata fara kuka yace”wlh idan kika kuskura kikamun kuka zaki sani fitinaniya kawai shiru nayi ina cicira idanu “ok yanzu idan na fasa auranta zaki samomun mai hankali na aura daide auren da aka sanya mana da mashakurah idan kinyada zaki samomun

to zan barta wlh kin fitarmun ita araina sam bazan iya zaman aure da itaba duk da ina sonta dagowa nayi na kallesa zuciyata namun daci bansan daliliba amma na daure na sada kaina dan bazan iya jure kallonsa ba cikin sanyin murya nace”eh Yayana insha Allahu zan baka wata mai hankali kaci gaba da shirinka amma Yayana ka cireta aranka kadaina sonta zan hadaka da mace ta gari kaji?”gud naji ina jiranki akasin haka zakici ubanki amma wayaiya nakeso kinji kaina na dago ina kwakwab’e fuska nace Yayana… bugon kofar da akayine yasa ban fada masaba janyeni yayi daga jikinsa ya kwantar dani ya rankwafo daide fuskata ya sakarmun kiss agoshina”Oya bacci ya fada muna kallon junanmu ashagwab’e na kirasa”Yayana wani irin kallo ya watsomun da sauri na lumshe idanuwana inajin wani mugun feelings k’asana najige jagaf “wani miskilin murmushi yayi saboda yanajin dadin yada take tsoronsa” fitinaniya ni banason fitina da rigima ko bakiga kofa ake bugawaba Oya bacci lulubeni yayi da bargo har kaina ya Mike ya saka gilashi a idanunsa ya nufi kofa yana wani shegen taku cikin kuzari har ya isa bakin kofar murza key ya bude kofar su Daddy da ghaisha suka shigo Mahabeer da Nuhu duka atare suke tambayarsa”Sardauna ya jikin Zainab Mahabeer har yayi gaba da sauri Dr ya bishi da kallo”Daddy da suki mu isa hannu ghaisha ya rike “mamana yunwa nakeji ya fadi ashagwab’e hannusa taja suka ISO bakin gadon ta zaunar dashi itama ta zauna”autana yi hakuri muje nama farfesun kayan ciki tunda yamma dariya yayi ya sakarma mata kiss akumatu Mahabeer ya janye bargon idanunta arufe Daddy yace “Faisal Allah yayi maka Albarka munji yada kukayi dirama da mugayan aljanunta wallahi mutane haka

Advertisements

suke fitowa kofa kofa suna sauraron ihun mai cike da abun tsoro Allah yabiyaka Dr naji dadi da ka tsaya ka kula da el uwaka kuma matar yayanka Mahabeer yace”Dr Namu wlh banida bakin gode maka Allah ya biyaka baki ya turo yana kallon yada mahabeer yake shafa kan zee kansa ya kwantar kafadar ghaisha yace Amin bro kabari mana karta tashi ta fara rigima daket dama alluran sukasata bacci ai zee tanajin haka ta fara motsi tana buge hannu mahabeer yabar tab’ata tana “abani ruwa cikin rawar jiki mahabeer ya dagota idanu ta bude ta kalli ta fara abun tashi daga bacci tasakama mahabeer kuka “my heart bayana ciwo lallabata ya fara amma ta tubure masa tsawa Sardauna ya buga mata”dallah can yimana shiru ai kuwa tsit tayi ta kwantar da kanta kafadar mahabeer ghaisha ta Mike ta bude fridge taga robar ruwa guda daya ta kawo taba mahabeer “zee amshi ruwan kai ta d’ago ta kalli gefe Sardauna idanu suka had’a ya mata wani mugun kallo ya zabga mata harara da sauki na dauke kaina na bude baki ya kafamun gora ruwan abin mamaki kadan na rage Nuhu yace” sannu zainaba Dole zakisha ruwa Dr namu wai meye suke cewa d’azu”babban yaya shirmene kawai Daddy yace”Faisal zamu tafine ko sai khadija ta kwana da ita? ” taji sauki Daddy zaku iya tafiya da ita ghaisha tace” Autana dagani na kamata mutafi tunda kace babu matsa dauke kanta yayi daga kafadarta ya Mike ya kwashe wayoyinsa ya fito sabkowa tayi tana rike da hannu mahabeer su Daddy sukayi dariya”wlh mahabeer bakada kunya “haba babban yaya ai batada lfy ne Daddy yace”mutafi sai yanzu nakejin yunwa dariya sukayi suka fito suka nufi harabar hospital d’in Dr Sardauna ne ya fito daga wani room ya duba wani yaro kofar ya rufo ganin sun tafi bayansu yabi su Daddy har sun shiga mota Dr ya iso motar ya shiga nuhu ya shiga kusansa su mahbeer da zee abaya yama motar key yaja ya nufi bakin get aka bude musu get suka

fice anutse yake driving d’insa ya kunna wakar mutanansa Ethiopia zee sai sangarta take zubama mahabeer yana lallabata sai botsewa takeyi harda kuka yayi ta cewa tayi shiru taki rumgumeta yayi ya mata rada akunne ko me yace mata oho tayi shiru tana sabke ajiyar zuciya”my heart bani Phone d’inka to nayi game bata yayi tana game nuhu sai dariya yake musu dan yana jinsu Sardauna tsaki yaja ya kara k’ure sautin kida yana gyada kansa Nuhu yace “Dr namu” Na’am babban yaya zee baby game yamata dadi sai dariya take “my heart wlh nakusa cinyewa murmushi yake saki ganin zee babynsa cikin farin ciki da kuma koshin lfy kiss yamata tsakiyar kanta da goshinta ashagwab’e tace”my heart ka bari kar acinyeni Allah zanyi kuka Dr Sardauna duk abinda suke yana ganinsu ta madubin mota tsaki yaja ya tab’e baki ya kauda kansa ya maida hankalinsa kan driving, har suka ISO gida bai sake kallonsu ba yana parking mahabeer ya bude mota ya fito ya kamo hannu zee d’insa ta fara masa rigima”my heart ka tsaya na karasa mana” my zeena muje ki tafi da wayar ku kwanama tare jin haka yasa ta rike hannusa suka nufi ciki Nuhu ya fito Dr ya fito ya rufo motar suka jero shida nuhu har cikin parlo meerah ta tari babanta Sardauna ne ya dauketa yana shilawa”meerah ina Auntyna dariya tayi tana tab’a sajan fuskarsa mai kyau da tsaruwa Daddy ya kwala musu kira dan har sun nufi kan dining can su Sardauna suka nufa dan yunwa yakeji mahabeer ya Mike” my zeena tashi muje kici abunci” Ya mahbeer kabani abaki? ” moje zan baki mik’ewa tayi suka nufi kan dining daide lokacin Aunty amarya ta zubama Daddy abuncin tana hango zee tabar gun da sauri ya dauki spoon zaikai bakinsa da gudu zee tayi kansa ta buge hannusa ta dauki kular abunci ta buga da k’asa jikinta na tsuma ta fasa ihu tayi kan Aunty amarya da gudu Sardauna ya d’ago da kansa idanu ya zuba mata yana tuno abinda aljanunta suka cemasa a hospital ganin yanayin da ta fara shiga yaji ransa duk babu dadi baki ya tab’e mik’ewa yay ya dauki plate d’in da ghaisha ta zuba masa farfesu da drinks guda ya ficewarsa daga parlon dan sam bayason hayaniya Mahabeer yabi bayan zee hankalinsa atashe “zeena cikin zafin nama zai rikota Daddy ya buga masa tsawa “dakata Mahbeer……… ✍🏻

Leave your vote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

You May Also Like
IDON NAIRA
Read More

IDON NAIRA 14

Advertisement _*Arewabooks@Mamuhgee*_ 14 Yana barin asibitin ta zainab ta sauke wani kasalallen numfashi tareda sauke kanta qasa sbd…
Read More

TARTSATSI 52

Advertisement *Page 52* ********************** Da gudu usman yazo kan Umma, yana girgizata tareda kiran sunanta, amma ina Umma…
Read More

TARTSATSI 75

Advertisement *Page 75*   *********************   Alhaji acikin b’acin ran da ya bayyana, akan fuskarshi k’arara yace:  …
INAYAH
Read More

INAYAH 1

Advertisement amuhgee_ Document queen meenali 1 _*please masu daukamun Sunayen books da Labarai suna sauyawa suyi nasu lamarin…
KALLABI
Read More

KALLABI 42

Advertisement BABI NA ARBA’IN DA BIYU A hankali ya juya yana kallon su, Kafin ya juya ya kalli…