Zee Baby Book 1 Page 50

Advertisement

👉🏻50*

….”inajin wani irin farin ciki mara musaltuwa. Yayana kaima kanaji.?sansanyan Murmushi yayi ya sakarmun kiss akunne. zaimun magana mukaji muryasu Ammi da su hussaini suna cewa” kuyi hakuri har

muje gida. dariya nayi na d’ago kaina na kalli Sardauna yana kallon su Hassan yana murmushi ashagwab’e nace” Yayana.wani irin kallo yamun nan take gabobin jikina suka saki na lumshe idanuna na boye kaina akirjinshi. hamraz fuskarshi dauke da murmushi yace” Sardauna nan fa saudiya ce ayi hakuri aje gida duk

da ba haramun kayi ba. Murmushi Sardauna yayi ya janye zeey daga jikinsa ya kama hannunta hussaina yana rike da akwatin Sardauna hamraz ya musu jagora suka tafi gun mota. suna zuwa ya budema Sardauna gidan gaba ya shiga su zeey suna baya ta kwanta jikin Ammi tana kallon Sardauna ko kiftawa batayi. Amina tace” yau kina fari ciki ko.? Hassan yace” wlh ko ni ina farin ciki sake ganin dan uwana Dr

dariya suka banda zee da ta lumshe idanunta kamshin Sardauna na kashe mata gabobin jikinta suna isa gida hamraz ya kai Sardauna part d’in da zai zauna kafin su tafi Nigeria parlon da bedroom d’in sun hadu mutika sai kamshi ke tashi. zee ko suna parlo zaune duk tabi ta damu

gani ba d’aki daya zasu zauna da Sardauna ba sai cika take tana batsewa. mik’ewa tayi taje ta cire bayar ta saka doguwar Riga maras yauni mai karamin hannu tabi jikinta luf ta fito parlon Amina dasu hussaina suna hira ana shan shayi jikin Amina ta kwanta ta saka mata kuka. “Ya Salam ke dawa kuma me aka miki zainab? shiru nayi sanin banida amsar bayarwa lumshe idanuna nayi zuciyata a cunkushe. Hamraz ne

suka shigo da sallama shida Sardauna. Amina ta amsa inaji baki d’agowa Sardauna yayi wanka ya canza kaya 3quarter ya saka da Riga mai gajeran hannu zama suka Sardauna ya kalli zeey ransa amugun bace ganin yada rigar ta kamata ga wani kato ya shigo yana kalle masa mata ya kalli hussaini yace” tashi dauko mata zanan rufa sanyi takeji. kallonsa sukayi fuskarsa babu wasa da sauri hussaini yaje ya dauko yaba Ammi ta lulubeta

ruf tanaji taki motsawa Hassan ne ya shinfida leda ya jerawa Sardauna kayan ciye ciye da tande tande Wanda aka tanada domin shi ya gaishe da Ammi tace” Faisal da fatan kowa lafiya ya iyayanka ya hakurinmu.

Alhmdllh Ammi kowa lfy. Hamraz yace” to bismillah. murmushi yayi ya sauko k’asa saman carpet ya zauna gasashiyar kazar ya fara ci kadan ya bari yaci shawarma itama guntuwa yaci sai Pizza

da kayan itatuwa kadan dan baya cika cikinsa da dare hamraz saida yaji ba guri ya bari Sardauna yana gamawa ya miki yace kwanciya zaiyi dan ya matsu hamraz ya tafi babynsa ko ta sake. Ammi tace sutafi da zainab ta tayashi hira dadi kamar ya kasheshi hamraz ya Mike yayima Ammi sallama yace”zainab ba sallama. Sardauna yace” tayi bacci. fita sukayi har su hussaini suka rakashi

Advertisements

gun mota ya tafi. Sardauna yace” Hassan zainab ta hadomun coffee mai dadi ya fadi yana shiga part dariya sukayi suka koma ciki zee na zaune tanacin pizza tana shan shayi. Suka shigo hussaini yace” zainaba Dr yace ki kai masa coffee zuwat ta miki ta nufi kitchen suka rika mata dariya Ammi tace” yaran yanzu babu kunya tun d’azu fushine take fah.coffee zeey ta hada mai rai da lfy ta zuba cikin wani cup na glass mai shegen kyau ta

fito. ta kalli Ammi tace”Ammi na tafi na kai masa. ” to mu kwana lfy ko zaki dawone.?” yo ni cewa nayi zan kwana ai shi ba mahbeer bane. da kallon tausayi ta bita har ta fice. Sardauna na

zaune a parlo yana waya da layin da hamraz ya bashi zeey ta shigo da sallama ta zubama Sardauna idanu yada komai NASA abin sone hannu ya bani na karasa gareshi na kama ya janyoni ya dorani saman cinyarsa coffeen na ajiye saman table d’in kusansa na juyo na rungumesa na zagaye hannunwanta ta bayansa na kora masa idanu. “Daddy gata kuyi magana ta kawomun coffee. na shagala da kallonsa naji yayi kiss d’in lips DINA ya karamun waya akunne. “Oya yi magana. cikin sayin murya nace” helllo daddy ina yini ina mahbeer da ummina da ummina ghaisha da hafeeza da Najib Nawwara da nanah da

daddah da mairan karfe duk ina gaishesu. daga can daddy yayi murmushi yace” momy duk suna lfy irin wannan tambayar wacce zan amsa miki. dariya nayi” daddy ko wacce inaso. ” to kowa na gaisheki duk sunyi bacci Nima baccin nake Sardauna ya tadani da safe zakuyi magana dasu. ” to daddy Allah kaimu. ” yauwa momy good night ya fada yana tsinke kiran number mahbeer tasaka ta kira.

amma bata shiga idanunta suka kawo kwalla ta Kara makale Sardauna ashgwabe’ta kirasa” Yayana? sanin abinda zatace yasa ya Kara shigar da ita jikinsa ya tallabo kanta ya zuba mata tsumammun idanunsa cikin wata irin murya wacce ya raunanata sosai da wani irin salo ya kirata”My Bugun Numfashina

zeener kalleni wani irin zirrrrrr taji jikinta yayi wani irin sanyi kasa kallonsa tayi yasake kusanto fuskarshi da tata yayi yana hura mata iskar bakinsa cikin wani irin salo ya kirata ashagwabe”my sweet babyna zeener ki kalleni mana please. ashgwabe ta d’ago ta kalleshi wasu irin kibiyoyi ta rinka gani cikin kwayar idanunsa da Sauri ta kifa fuskarta saman tashi” wayyo My Sardauna nah bazan iyaba wani irin abune acikin idanunka duk tsoronka ya yashigeni buyeni Yayana ta fadi tana shigewa jikinsa numfashinsu na gwaraye guri guda murmushi yasaki yana

lasar fuskarta yana hura mata iskar bakinsa yana shashafa kasan wuyanta yakai bakinsa kunnanta yace” my kanwas tashi muje ki tayani bacci wlh babu abinda zan miki har sai kin nutsu Kara kamkameshi tayi” wayyo Yayana wlh dama kaine mahbeer Dan na more miji diff ya dauke wuta yayi shiru ya jingina kansa da kujera ya lumshe idanu

Jin shiru zee ta d’ago taga ya, rufe idanunsa kirjinshi ta maida kanta ta rungumeshi” Yayana minene? shiru yamata fuskarshi ta riko tana magana yayi banza da ita ko idanu yaki budewa fashe masa tayi da kuka tana girgizashi” Yayana menene kamun magana ko bakada, lfy idanunsa ya bude sunyi jajur ya janyeta jikinsa ya zaunar da ita gefe ya kama fuskarta ya goge mata hawaye yace” wlh idan baki min shiruba zan bata miki rai maza

hadiye kukan ki ni kane mijinki ne karki Kara tabamun jikina cikin shashekar kuka tace” Yayana kayi hakuri in kwanta jikinka naji sanyi araina Dan Allah karka hanani please ta Kara barkewa da kuka ta beka masa hannunta ya harareta yace” anki baza kwanta dakeba tashi ki tafi kiban guri ni me nanki ne da zaki kwanta jikina bani coffee na nasha.kuka take sosai tana kallonsa ya buga mata tsawa yace” ba cewa nayi ki hadiye kukan ba kuma nace kibani

coffee ki tafi kiban guri jikinta na rawa ta Mike ta dauko cofeen ta bashi ta tsayar da kukan tana shasheka kasa-kasa, ta zauna tana kallonsa coffee d’insa yakesha hankali kwance zeey kuwa zazzabi ne ya rufeta nan take ta fara rawar sanyi ta Mike tana kallon Sardauna cikin sanyi murya tace” Yayana sai da safe na tafi zazzabi nakeji nasha

magani na kwanta. ta fadi ta nufi kofa taku daya biyu ta yanke jiki ta fadi yimm ta fasa wani uban ihu tana burgima akidime Sardauna ya Mike ” wayyo Allah babyna wlh wasane nake miki ni kaina bazan iya bacci ba yau sai najini jikinki da gudu yayo kanta tana burgima ya sunkuya ya ciccibeta ya nufi kujera da ita ya

zauna yana rungume da ita tuni fuskarta ta canza sai shure shure takeyi Sardauna ya rungumeta da kyau ya fara mata karatu sai ihu suke suna cewa “tsaya kaji tsaya kaji wlh idan ka koneni sai na Kara da zuri’arku baki daya kaima sai mun kaika inda mukakai dan uwanka wannan jikin nata babu Wanda zai shigeshi saini nine nan kadai zan rika cin abuna ka saketa kawai Dan har abadan babu namijin da zan bari yayi jima’i da ita wlh idan kunki duk Wanda ya aureta

Advertisements

sunansa gawa Sardauna ko k’ala bai ceba yaci gaba da karanta masa ayar Allah jin azaba tayi yawa yace” to zan baka zabi ko ka saketa ko nayi tazama baxaka sadu da itaba kuyi ta rayuwa cikin wahala Dan bazan taba bari kasanta ba tawa ta k’are Dan nayi alkawali duk namijin da ya gagareni yasanta mace niko na barta saide Sonta ya nakasani “Sardauna yace”da yarda Allah yau Dinan zan kusanceta idan kacika Dan halak kar na kwana da raina idan har na kwana da a duniya to kai Dan zinane cikin Aljannai

Ba Dan halak bane wai amaganar da nakema yanzu zan kusanceta kana jikina Dan uban karatun ma na daina bari kagani cikin mutanema akwai aljanun mutane zakaci uwarka kuma yayana Allah ya kasheshi ba kaiba. dariya yayi “wlh nine nan na hada masifar motarma ba mutum bane nine nan narika binku idan zaka tuna tunda aka binne shi da nagama kukana ban sake waiwayar kuba Sardauna mik’ewa yayi

da zee ajikinsa yace” banida niyar kusantarta Ana kusa amma zanyi dan na nunama kai karamin shegene a Aljannai bedroom ya shiga ya kwantar da zee saman gado sai dariya aljanin yakeyi Sardauna ya shiga toilet ya dauro Alwalla ya fito yasa jallabiya ya shimfida dadduma ya tayar da sallah raka’a biyu ta nema zaman lfy tsakaninsa da zee da kuma nasarar Akan aljanin zee yajima yana addu’a ya shafa ya Mike ya cire komai NASA ya saka kayan bacci ya dauko yar karamar Riga ta bacci ya hauro gadon ya dagota ya cire mata rigar ya Samata ta baccin sai surutu yake yana wata irin dariya

Sardauna ya kwantar da zee ya beka hannu ya kashe wutar dakin dukanta ya rungumo zee yana shahsafata da murzata surutun Aljanin ya damu Sardauna sanin ko yayi romance dinta ba sani tayiba gashi aljanin ya hanashi yayi kissing dinta kawai Sardauna ya cire boxes,d’insa ya gyara mata kwanciya yana Addu’ar saduwa da iyali ya d’ago kafafun zee sanin hanyar

abude take ba wuya zai shaba ya d’agota da kyau ya saita Dan hajiyarsa ta meke zuwat abuncin take bukata duk da babu wani romance ga surutun aljani na ihu yana karka shiga wlh ba gidan ka bane nawane Sardauna saitawa yayi ya tura yaji abu kofa alike babu hanya ko kadan ransa abace yace “wlh duk masifarka Sardauna ya fika komeye ka toshe hanyar dashi sai na wuce ya fadi yayi bismillah ya danna da wani irin karfin gaske wani irin Kara kakeji butsu atake Aljanin ya gudu yana ihu hayaki na fita daga bakinta da hancinta wani irin azaba zee baby taji kamar a mafarki tasaki wani irin gigitaccen ihu tana ture Sardauna ta fashe da kuka”wayyo na shiga uku Sardauna irin wanna tozarcin zakamun a k’asa mai tsarki ka kwanta da matar yayanka wayyo zafi nakeji Dan Allah kayi hakuri ka sabka.😂jama’a Sardauna fah tunda ya danna ciki Sam bai Kara sanin meyake ba Dan wani irin dadine ya debesa ga ni’ima na kwararowa duk da bata

haiyacinta Sardauna ya susuce ya dimauce kawai sai ya fashe da kuka wiwi yana sukuwa saman zee baby ya manta da sabon shigace kuka yake sosai yana cewa”wayyo Allah my sweet zee babyna Ashe haka Allah yayi ke daya aduniya babu ta biyunki shiyasa aljannai ma suke bibiyarki wayyo my zeener wlh bazan iya dainawa sai na kwana uku a samannki Allah yabar mun zainabu abuna ni daya Abuna ina sonkin kamar na mutu wayyo dadi zan mutu Abuna ya akayi nasameki cikakiyar budurwa wayyo My Abulena duk duniya ke kadaice zan kasance dake har bayan raina wayyo my kogin dadin Yayanta Abuta gabaki daya Sardauna ya haukace sukuwa yake saman zee baby kuka yake yana ihu zee ko jin wata irin launin azaba da Sardauna yake mata ga kukansa da ihunsa sun cika mata kunnuwa ita kuka shi. kuka ta gaji da dukansa tana cemasa kwarto har karfinta ya kare tayi lakwas tana fitar da hawaye tama daina kukan Dan ko motsin kirki batayi ta barwa Allah Dan mamakin

girman zungureren abunsa da ya tura mata agabanta take tasan babu Shaka sai ta kamu da cuwon yoyon fitsari Ammi cikin bacci ta rika jiyo ihu ta tashi ta fito hankalinta atashe ta nufo part d’in Sardauna dayake da larabci yake surutansa karaf kunnanta da gudu tayi baya hannunta akai tana
Addu’ar Allah yasa makota kar suji. Sardauna ya haukace wlh yarasa abun fadi komai fadi yake yana kuka zee hawaye kawai take dan zuwa yanzu ta fara ficewa haiyacinta.Nima bacci nakeji nabaro Sardauna na fece Asubah ta gari.

⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡

Nigeria da misalin kare goma na safe Nisha ce zaune a parlor ta gama breakfast da waya ahannunta tanata kiran Sardauna da number da ya kirata jiya amma tana ringing ta kira yafi sau goma ba’a dauka ba jifa tayi da wayar ta fashe da kuka ta Mike tsaye tana saffah da marwa tsakiyar parlo tana kai komo ranta amugun b’ace” kenan yana nufin yana tare da zeey shiyasa bazai dauki wayata ba ko mai nufinsa wayar ta sake dauka ta kira tana ringing lokacin karfe takwas ne na safe asaudiya har tagaji da ringing bai d’aga ba zata zauna taji knocking ta nufi kofar da Sauri ta bude wata matace ita ba kyakyawa ba ita ba mumuna ba tsaye tana murmushi Nisha tace “sannu amma ban ganekiba.? ” to kibani izinin shigowa ko.?” bismillah hanya ta bata ta shigo ta rufe kofar suka nufi parlo………………….

Leave your vote

-1 Points
Upvote Downvote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

You May Also Like
KALLABI
Read More

KALLABI 8

Advertisement Babi Na Bakwai>* *Godiya da fatan alkhairi son so daga Mai Daraja😍🔥* Barka da Juma’a# Masarautar Gobir.…
Read More

TARTSATSI 18

Advertisement Page 18*   ********************** Salma tana fitowa, sukayi kicibis da umma,umma ta dubeta dakyau,taga duk ta hade…
KALLABI
Read More

KALLABI 52

Advertisement BABI NA HAMSIN DA BIYAR Wani irin zaburar dokin yayi, tare da kaiwa Gidado cafka ya sha…
INAYAH
Read More

INAYAH 24

Advertisement _24_* *_Arewabooks@Mamuhgee_* Alaqarta da Anty Hafsat Bata taba girgiza ba sbd fashin auren da aka samu akaro…
NAWA BANGAREN
Read More

NAWA BANGAREN 16

Advertisement €pisode 16…………….. Da azama ya Nufo Naheela , yayinda ya ɗaga takobinshi sama, yana isowa ya rafka…