Zee Baby Book 2 Page 10

Advertisement

*Book 2 👉🏻10*

🙈🙈🙈😉…. gabanta ya sunkuya a rikice ya ɗagota, “Nisha meye ya same ki ki rufamun asiri, ba dai cikin ki bane me kika ci?” ya faɗa ya rungumeta hankalinsa a tashe, ya ɗora hannunsa saman cikin ta yana murzawa. “My Neesher ki fadamun menene?” cikin kuka ta ƙanƙame shi, tace “wayyo cikina ne yake ciwo.” A mutuƙar firgice ya dauka ta cak
ya ɗora saman gado. “Nisha me kikaci? bari nasa miki kaya muje hospital” riƙe shi tayi gam, “wayyo Allah!! Dr murza mun cikina, ɗazu da ka murza naji dadi.” Cikin sauri ya rungume ta ya cire mata rigarta, yana murza mata cikin yana mata sannu. “My nisha me kikaci? cikin kuka tace “banci komai ba.”

janyeta yayi ya fice da gudu, yana fita ta bushe da dariya tana rike ciki, “wlh yau baza ka kwana da Zainab ba, baza ka ci taba dani zaka kwana, ni za kaci wlh ɗan iska, ciki kuma kamar na zubar dashi na gama, dan shi kaɗai ne zai sa na sami Sardauna ni daya, kuma ni zaii ci yau ba zainab ba.” Sardauna yana fita ya shiga bedroom ɗin sa nan ƙasa, ya bude akwatin magani ya dauko irin wanda mai ciki za ta sha, ya bude fridge ya dauko robar ruwa mai sanyi ya fita ya nufi dining, ya hado mata tea mai kauri dan ruwan yanada zafi sosai, ya nufi bedroom ɗin ta tana rusar kuka.

Ya zauna ya ɗago ta ya rungumeta. “Yi haƙuri Nisha amshi kisha” a baki ya ringa bata har ta shanye, ya bata maganin ya cire mata kayan jikin ta, ya bude robar ruwan yana zubowa a hannunsa yana shafa mata a cikin ta zuwa mararta, tsit tayi shiru ta shige jikin sa tana lumshe idanunta. “My nisha sannu kin danji sauki? cikin shashsheƙar kuka tace “yanzu naji sauki kadan amma da ka janye hannunka ya dawo, ka kiramin Rabia ta ringa danna mun ka koma gurin my dear.”

“No bari na fada mata sai na dawo tunda bakida lfy, bazan barki ba ko muje hospital yanzu? A’a ai naji dama kaje kawai ku kwanta dare yayi, ta fada tana matse baki, “zaki iya zama naje na dawo?” “My Dr kaje kawai zan kwana ni ɗaya” “No bazan bari ba idan wani abu ya sami cikina bazan yafewa kai naba, ki jirani yanzu zan dawo.” Ya faɗa yana ficewa, yana fitowa ya haura saman bene, zee ta gama shirinta tsaf

cikin wata yar mintilar
riga ta bacci, sai zuba ƙamshi take, ƙaran kofar naji na juyo da sauri, idanunmu ya sark’e da juna, hannuwa ya waremun yana lumshe idanunsa, na nufeshi da gudu na fada jikinsa ina sauke ajiyar zuciya, matseni yayi gam a jikinsa, a shagwaɓe nace”Yayana nayi missing dinka duk tsoro ya kamani ka daɗe.” “My sweet babyna yayarki bata da lfy, kiyi hakuri zan koma gunta” kuka na saka masa ina rukumkumeshi, “wayyo Yaya Sardauna ni ya zanyi da rashinka,” wani irin kuka ta fashe masa dashi tana shiɗewa, a rikice ya ɗauketa cak ya nufi gado da ita, ya kwantar da ita ya haye saman ta, ya rungumeta gam ya tallabo kanta. “Pls my baby ki rufa mun asiri karki sume mun, wlh nafi son ki akan cikin Nisha, zan iya sadaukar da komai akanki wlh, bazan barki a wannan

halin ba, idan kika sume cikin dare ko ƴan iskan nan suka kawo miki hari fah? yi shiru bazan iya barin ki ba nasan kema ba zaki iya kwana babu Sardaunan ki ba ko?” “Cikin shashshekar kuka nace, “wlh My Sardauna nah bazan iya ba, yanzu haka zuciyata ciwo take mun.” Ta faɗata tana ƙanƙame shi numfashin ta na kai koma a rikice, yace “dan Allah Zainab karki sume mun bazan barki ba kiyi haƙuri bari na kira wo mata Rabi’a” ya fada yana sungumar Zee ya goya ta, zee tana ta rusar kuka. “Baby yi shiru wlh kukan ki yafi komai sakani tashin hankali, bazan barki ba babyna.

“cikin shashekar kuku tace, “My Sardauna nah muje na ga yar uwata, na hakura ka kular mun da ita. “No my Babyna bazan iya ba cutuwa zakiyi bazan iya bacci na barki adamuwa baby muje mai aiki tazo ta dubata su kwana.

“tunawa nayi da irin son da Nisha take min idan nayi mata haka nayi son kai gwara na hakura ya kwana, nima watarana idan Abu ya sameni takiya ba zana, ji dadi ba.

“Nutsuwa, na sama kaina nace, “My Sardauna nah.? ” Na’am My zee love. “My Sardauna nah wlh na hakura muje ku kwana zan kwana babu abinda zai sameni, da yarda Allah pls ka kularmun da yar uwata kaji. “OK kinyi mun Alkawali ba zaki yi kuka ba? “Nayi Mijina dama yanzu kukan shagwaba ne nayi. “Nafada ina lasar wuyansa, ilove u My heartbeat, dan Allah Mijina kayi ta sona karka rabu dani kaji? My Dr Sardauna nah Kana sona ko..? Mijina pls kace eh.” oh my baby wlh Ina mahaukacin sonki.

Advertisements

“ya fada yana sauko ni daga bayansa, ya matseni jikin bango ya kuramun idanu. “My Sardauna muje naga yayata pls ni ka. daukeni.
sungumarta yayi ya mata rungumar jarirai har suka sauko. “tana bangala dariya ta makaleshi tana kissing dinsa, shima dariya yake ya matseta gam, a haka ya tura kofar parlon nisha ya shiga zeey tace, Sardauna saukeni. “sauketa yayi da gudu ta nufi ciki nisha na Nishi rike da marata. zee” jikinta ta fada ta dora hannunta ah mara nisha tana murzawa.
“my dear sannu Allah ya baki lfy ko hospital zaku? “har Naji sauki dear yada kike murzawa haka na keso kuje ku kwanta.
“ni ba in da zashi ya zauna ya kula dake, yayana zo ka rika tausa mata pls” Sardauna saman gadon ya hauro yana bin zeey da kallo yada ta damu hannunsa ya
dora saman cikin Nisha, da sauri ta shige jikinsa ta rungumeshi gam, ” Wayyo ka tausa mun ahankali zafi nakeji.

“OK Sorry Nisha.
“ahankali ya fara murzawa tana lumshe idanunta tana kankameshi tana nishi.
“gabaki daya ilahirn jikin zee rawa yakeyi wani irin mugun kishine, ya tokareta”sannu my dear Allah ya baki lfy ga yayamu nan na amince, ya kula dake sosai komai kike so ya miki Yayana mu kwana lfy sai da safe, ta fadi tana mik’ewa, ta sauko daga saman gadon hawsye ya wanke mata fuska ta fara tafiya. “janye nisha yayi ya diro ya dauketa cak ya rungume nisha na binsu da kallon tsana.
“My Babyna muje kiyi bacci sai na dawo”kasa magana nayi wani mugun sonsa da kishinsa nake ji lafewa nayi akirjinshi na cusa kaina cikin kirjinshi na lumshe idanun, har muka fice daga dakin,”my Sardauna nah? “Na’am My Bugun Numfashina kiyi hakuri kinji abar kaunata.

“My De nah ina sonka don Allah kasani bacci kar ciwon zuciya ya kamani, na fada cikin shashekar kuka. “Ya Salam Baby kina so na rasa farin cikine? “Wlh my Sardauna nah bana so ni dince banida hankali akan ka banaji bana gani sonka ya rufemun idanu wlh bana ganin kowa sai kai Yayana mijina Faisal ina mugun kishinka bazan boyema ba ina kishin Aisha sosai amma hakan bazai hana na bata kulawa saboda ina sonta.

“shiru babyna ai ina son kishinki kici gaba da Nuna kishina wlh inaso” ya fada yana kame bakinta yana tsotsa ahaka har suka shiga bedroom, ya kwantar dani ya Haye samana, “My sweet babyna my Abulena wlh sonki yana azalzalar zuciyata, zuciyata nada rauni akan kaunarki wlh banaji bana gani sonki na saurin sakani kuka.

”wayyo my Bugun zuciyata Sardauna ni da kai munason juna kar kayi kuka ka bari ni nayi, “na fada ina shashekar kuka ina makaleshi da shafarsa”my Sardauna kasani bacci zan mutu wlh. “pls babyna me kikeso na miki kalli yada numfashinki yake sama da k’asa.

“rungumeta yayi yana shashafata yana bata kiss cikin mugun shukin sonta”zainab wlh bazan iya bacci babu keba zainab sonki yamun mugun kamu meyasa kinsan zamu mallaki juna kika sa na auri wata meya sa matata gashi gangar jikin mu bata son mu bar juna, babyna.

“Yayana bani yawu nasha kaji? “amshi babyna, “da sauri ya had’e bakinsu yana mata wata iriyar tsotsa ta fitar haiyaci yana bata yawunsa da kyau tana hadiya sosai yake kissing d’inta cikin kwarewa suna zubar da hawaye idanu wansu,manne guri daya ahaka har yasamu tayi bacci tana manne jikinsa tana shan yawunsa, saida ya tabbar baccin yayi nisa ya zare bakinsa anata hawaye na kwaranya saman fuskarshi”zainab wlh ke daya nake so ji nake zanyi zaman ta kura da mace biyu wlh ji nakeyi an shiga hakkin ki my Abulena inaso murayu mu biyu amma kaddara ta gifta tsakani.

“kwanciyarta ya gyara mata, ya runguma mata pillow ya mata kiss agoshi ya tofeta da Addu’a ya lulubeta da blanket ya sauko ya dauki ledar kajin yasa cikin fridge ya janyo mata kofar ya sabka k’asa.

“yana shiga yaganta tayi bacci hannunta dafe da mara saman gadon ya hauro yayi zauna yana murza mata marata da cikinta yana shfawa yana jin tsananin son abin cikinta, yajima yana murza mata kafin ya kwanta ya janyota jikinsa, still hannunsa saman cikin yana murzawa Nisha sai nishi takeyi tana kara shiga jikinsa.

“My Nresher sannu babyna na baki wahala”shiru tayi kamar mai bacci sai kara likewa jikinsa take tana dan shafarsa.
“hannunta ya rike yana yana karanto musu Addu’ar bacci “Dole Nisha ta hakura tayi lamo jikinsa yana ci gaba da murza cikinta har baccin gaske ya daukeshi.

“Nisha idanunta biyu bakinsa ta kamo tana tsotsa har bacci ya dauketa. “Asubah ta gari.

***********************************
*agurguje Bayan kwana ashirin*
Yau kwana zeey ashirin cuf da zuwa gidan Sardauna har yau Nisha ta hana suyi kwancin aure kamar wasa kullum cikin ciwo take da koke koke wlh idan kagani zaka dauka gaskiyane ta rame tayi baki hankalin Family dinsu ya tashi yau kwana goma hospital su ghaisha da su ummi da daddah kullum can suke yini har zee babyn umma hauwa ma hospital din take wuni dan Allah ya dorawa danginsu son cikin har da rokon Allah aka hada ma’alumah ta hanata tasha, kuma bin ciken Sardauna ya nuna yaronsa na lfy sai dai yada Nisha take shan jiki sai ka tausaya mata, zeey baby tana cikin damuwar rashin Sardauna baya samun lokacinta sosai basu da nutsuwa ko romance basa samu sunayi, amma ta basar dan tanason Nisha sosai.

Advertisements

“Nisha da ma’alumah” tace zuwa yanzu zasu iya zubar da cikin saboda kowa zaiyi tunanin zeey ce saboda haushin rashin mijinta”aikuwa nisha farin ciki suke sun kumsawa, zeey bakin ciki sun qulla yada zatasha maganin zubar ciki yau shiyasa ta matsawa Sardauna su koma gida dan Allah ya jarabci Sardauna da son cikin Nisha shiyasa bata iya nisa,da ita koda yaushe suna tare sai taga zee zata tarki kukan munafurci tace masa ya,koma wajan zee, zeey da kanta tace ta yafe har ta warke ras itama ai danta ne, sai ta kebe tayi ta rusar kuka ga bala’in kishin Sardauna na damunta gashi bata samun kulawarsa ta nisha kawai yake ga mugun son sex da ya adabeta shiyasa ma ta fiye zuwa gida ita da su hassan suna ta shirmansu.
Hafeeza da Ahmed magana ta kankama iyayan Ahmed sun zo tambaya Daddy ya basu yace su jira asami nutsuwa saboda duk ciwon nisha ya daga musu hankali ciwo an binci ka ba a ga komaiba shiyasa koea me tausaya mata kowa na bata kulawa zeey ta sata gaba tayi ta kuka sai Sardauna ya rungumeta ya lallasheta da kalamai masu dadi yace”zata warke to abun nama nisha ciwo.

🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟

yau jikin nisha ya warware sosai tin safe da Sardauna ya fita aiki bai dawoba saboda marasa lfy gareshi sosai ga tiyata uku da yayi ya gaji.
“da misalin karfe hudu da Rabi na yamma zeey tana sama cikin bedroom d’in Sardauna tana masa gyaran daki ta gama ta fesa turare sai murna take, zata kwana da Yayanta tana Addu’a Allah yasa ciwon Nisha kar ya tashi tana gamawa ta shiga bathroom ta wanke, ta gyara komai tsaf ta nufi dakinta tayi wanka ta shirya mini siket ta saka da yar ficiciyar riga kadan takai cibinta,tayi kyau sosai sai baza kamshi take ta fada saman gado tana juyi muguwar sha’awa ta taso mata sai matse kafafu take tana lumshe idanu k’asanta na tsiyaya breast dinta sun kumburo nipples dinta yayi wani irin tsini, sai kaikayi suke mata sai nishi take tanaji kamar ta murza abinta.

“kamar amafarki taji muryar Sardauna na kiranta”Baby Abulena, yana turo kofar “arikice ta Mike jikinta na rawa ta sauko ta fashe masa da kuka”Yayana”hannuwasaya ware mata ta fada jikinsa ta makaleshi tana kokarin had’e bakinsu jikinta na rawa take shafarsa.”Baby menene yi shiru,fuskarta ya kamo ya kura mata idanu” babyna pls kalleni “daket zeey ta iya dagowa ta kalleshi tana lumshe idanu” Yayana kamshinka dadi inason kamshinka sani cikin jikinka nayi missing dinka meyasa baka kulani yanzu Yayana zo ka shiga jikina naji jarumarka na yawo a jikina kar na mutu” ta fada tana kokarin had’e bakinsu tana kuka”My Babyna yi hakuri ya fada yana kureta da idanu ya hango tsantsar bukatarsa, dan tayi mugun hakuri ganin yada jikinta ke rawa yasa ya dauketa ya nufi saman gado da ita ya kwantar da ita ya cire komai na jikinsa yabi bayanta, “Yayana shamin breast dina kaikai suke igiyar rigar ya cire “bakinsa ya Dora saman breast din ya fara tsotsa yana murza dayan yada yayi wani irin girma nipples din sunyi tsini “wayyo Yayana dadi ka tsotsa sosai.” bakinsa ya zare ya bude zai mata magana yaji ta cafke bakinsa tana tsotsa jikinta na tsuma sai shafarsa take ta ko ina.

“jikinsa Sardauna ya sakata sosai ya tallabo kanta yana tsotsar bakin nata hannunsa saman, manyan breast dinta yana murzasu ahankali sai nishi take tana bankaro masa.

hannunta takai saitin hajiyarsa,cikin fitar haiyaci ta murza,zabura yayi ya saki bakinta,yayi ihu”woshhh Baby dadi Ahhh da sauri ya dora bakinsa saman breast dinta ya fara tsotsa “wayyo Yayana dadi ta fada tana sakar masa kuka tana kara turo masa kirjinta yana tsotsa dayan ahannunsa yana murza nipples dinta hannunta ta maida saman gimbiyarsa tana murzawa tanaji yada ta bumbura ta tayi gau atsaye cur said a gabanta ya fadi amma haka take lailaya masa cikin fitar haiyaci “sai ihu suke atare ya saki nono ya

koma cikin ramin cibinta Wanda ya dan bultso yana tsotsa”My heartbeat kashe ni zakayi pls ka shigeni kar na sume maka” Sorry Baby love zan shiga bari na jiyar dake dadin da baki samuba abaya,ya fada yana maida bakinsa ramin cibinta yana kada gurin da harshe ya zura hannunsa gabanta, yaji wani irin ruwa na bulbulowa ga wani laushi da dumi gigicewa yayi”wayyo Zainaba ya “fada yana shafa gurin yana wasa da ruwan ya dan tura

yatsa,wata irin ni’ima na bulbulowa”wata irin shasheka zee tayi ta ririkeshi”Yaya zan mutu dadi, bakinsa ya cire daga cibinta ya kafa kansa k’asanta yana mata wani gigitacan salo Wanda bazai fadu ba dan Sardauna dan bala’ine wani irin wasa ne yake mata agurin da harshensa da yatsarsa,hannunsa dayan saman breast dinta yanama nipples dinta wata irin mulmula “saura kadan zee ta sume dan duhu take gani daket tasamu kuka yazo mata da, karfin gaske ta

barke masa da kuka, “wayyo Sardauna zan mutu bana ganin komai sai wani irin Abu kemun yawo, atsakiyar kaina,zuwa tafin kafata da tafin hannuna ta yaya zan iya rayuwa babu kai wlh nayi alkawali duk ranar da kace ka tsaneni ko baka sona sai na kashe kaina My Sardauna pls ka mun kar na mutu zan mutu wayyo dadi,wani irin salo Sardauna ya canza yanama k’asanta da nonota sai ga zee baby

dif numfashinta ya tsaya tsaya cak bata mutsi.

“murmushi Sardauna ya saki ya dago kansa”gud my babyna wlh naji mugun dadi da na kaiki kololuwar dadi ke kadai zan rika kaiwa nan yanzu wani dadin zai saka ki farfado,ya fada yana karanto Addu’ar Saduwa da iyali ya gyara mata kwanciyarta gefe

akarkace,ya koma bayanta ya kwanta akarkace ya saita hanyarsa ya danna daket ta shige, wani mahaukacin dadine ya rates Sardauna wanda ya kusa zautashi cikin wani irin salo yake kai koma ya lumshe idanunsa,ya fara kukan dadi kasa-kasa aikuwa,”zee ta bude idanu taji ana haqarta cikin wani irin salo mai dadin gaske”wayyo my

Sardauna nah wani dadin zafi nakeji ta fada cikin shashekar kuka Yayana kamun ciki pls inana son ,ganin danmu wayyo Allah!! dadi”k’ugunta ya riko sosai yana cacakarta, cikin kuka Sardauna yace”My Abulena Alhmdllh yau na saki kin suman dan dadi,wayyo sweet zeener kinji abunda nakeji kuwa, anya My Babyna baki da shigar ciki kuwa wlh dadin yayi yawa kasheni zaiyi woshhh zan mutu zee ya kikeji yanzu amma kinsan ke daya tak akaba wannan dadin wlh my zee sati ukun da ya wuce

bamu kebewa mutuwace banyi ba,cikin shashekar kuka zeey tace” Ashhh Sardauna bari kawai jina nake asama wai meyasa banajin zafin sai dadi Wayyo Sardauna kar ka barni wlh bazan iya rayuwa babu kai ba da wannan jarumar ta kosassa ni dai daga yau kowane irin ciwo nisha zatayi bazan iya hakuri ba sai ka shigeni,wani irin salon zungura Sardauna yama zee yana zunduma ihu shiru zee tayi tana lumshe idanu

tanajin wani mugun dadi sam taka sa kuka sai wata irin shasheka take,Sardauna kawai yake ihunsa ya sauya kwanciyar ya mike tsaye ya daga kafafunta yaci gaba da gashi yana kuka yana kiranta tana amsawa cikin magagin dadi mai had’e da zafi amma haka ta jure tana bashi hadin kai yana sukuwa samanta sai ihu suke tana kara bashi kwarin gwiwa dan sam bataji alamar gajiyaba.

Saida Sardauna yayi awa da rabi cif saman zee release biyu sukayi atare, wannan ne na biyun kankame suke da juna sai numfashi suke maidawa, idanunsu lumshe zee har yanzu bata gajiba sai lumshe takeyi yada Sardauna yake jujuya abarsa ak’asanta yana nisha”My Baby dadi na kara kadan? ashagwab’e zee tace”wayyo My Sardauna ka cinyeni sosai dan kara kadan”wow matar Sardauna yar aljannan na yafe miki duniya da lahira.
ya fada yana zungurarta ahankali,ta lumshe idanu hannunta saman kirjinshi tana murza masa nipples dinsa zuwa cikinsa da fuskarshi tana ihun dadi”Yayana? yana sukuwarsa yace”uhmm my gidan dadin Yayanta kinajin dadi? ” kai ta daga tana nishi” gud Babyna bari na kara jiyar dake dadin ya fada yana kuka kasa-kasa.
“Saida suka kwashe minti arba’in sukayi release atare sun manne junansu jikinsu na tsuma har yanzu dadin bai sake suba, Kiran sallahr magariba ne yasa Sardauna zare hajiyarsa yana sakin wani irin murmushi ya dauki zeey baby da tayi lakwas, baki ta turo”Yayana? shima baki ya turo ashagwab’e yace”My baby kanwata, bushewa tayi da dariya ta makalkaleshi.

ruwan zafi ya hada mata ya nasata cikin bath” Ashhh Yayana akwai zafi.
gabana ya duka yana shafa fuskata ya shagwabe mun” sorry My baby Sardauna ne ko..? cikin kukan sangarta nace” kaine Yayana sai yanzu nake jin zafi” oh yi hakuri babyna.

haka ya lallabani har ya gazani sosai ya mun wankan tsarki shima yayi agagauce ya na deta atowel ya fito ya saka kayansa ya saka mata abaya ya shimfida darduma ya jasu sallahr magarib dan har an kare a masallaci, suna gamawa ya Mike ya mikar da ita” baby na tafi masallaci na jira isha tunda ban samu magarib ba.
“ashagwab’e na kirasa”Yayana yunwa nakeji” oh my god Baby dole zakiji yunwa taho muje k’asa”Yayana goyani?” ai ko baki fadaba baby ya fada yana sumgumata ya sakani abayansa ya goyani makaleshi nayi ina dariya”wayyo My Dr Sardauna nah ina sonka yau ina cikin farin ciki kajiyar dani dadi”wayyo nima,sonki nakeyi kaunarki nakeyi my babyn Sardauna yar Aljanna my gidan dadina”Yayana” babyna me kike so? ” Yayana kai na keso”na fada ina tsotsar kunnensa har muka, sauko k’asa bai dire zeey baby sai gaban Nisha tana zaune.

zee cike da kunya ta zauna kusan Nisha ta kwantar da kanta kafadar nisha,nisha tayi dariya”my dear ya dai?dagani na dauko drinks nasha marmarinsa nakeyi.”zeey ta Mike “My dear bari na kawo miki keda jikinki bashida kwari, ta nufi kitchen Sardauna ya bita da kallo yana murmushi,

ya zauna kusan nisha ya rankwafo yama cikin kisa ya shafi cikin “nisha tayi dariya “my Dr “my neesher ya jikin da fatan babyna yana lfy?” lfy lau my Dr Ashe kazo kana ciki? ” eh.”zeey ce ta fito dauka da drinks da cup ta zauna ta tsurawa Sardauna idanu yanda yake shafa, cikin Nisha itako ta wani narke jikinsa tsiyayawa Nisha drinks din tayi ta bata”nagode my dear ta fada, tana sha saida ta shanye”Sardauna ya saki nisha,

na tafi masallaci Nishar babyna yunwa takeji ki bata wani Abu sai nadawo.”
“adawo lfy My Dr my dear tashi muje kici abinci ko? ” my dear ni sinasir nakeso da miyar ganye pls ta fada idanunta na kawo kwalla” to meye na kukan bari NASA Rabia ta miki yanzu kinji. “Kai zeey ta daga Nisha ta kira Rabia ta bata umarnin tama zeey sinasir da miyar ganye.
suna taba hira har aka kira, sallah isha nisha tace” bari taje tayi sallah.”zee tace”my dear nima bari naje nayi kafin ta gamamun nasha dadina” dariya nisha tayi ta nufi dakinta zee ma ta Haye sama tanajin k’asanta kamar barkono dan zafi sai ciza baki take.

bayan sallah isha’i Sardauna ya jima bai dawo ba zee ma tajima kafin ta sauko dan saida tayi karatun Qura’an sosai ta sauko lokacin Rabia ta gama mata takai dining bata jira neman nisha ba ta nufi kan dining ta zuba jikinta har rawa yakeyi ta fara, ci hannun baka hannun kwarya takeci.

Sardauna ne ya shigo parlon shiru ba kowa kamar daga sama yajiyo ihun Nisha akidime! yayi dakinta, da gudu ya banka kofar ya shiga gabansa ne yayi mahaukacin bugawa ganin Nisha cikin jini, male male”innalillahi wainna ilahir Rajiun!!

cikin sassarfa ya isa gareta ya zube gabanta ya kamota ya rungumeta cikin jinin, jikinsa na tsuma muryasa tana sarkewa ya furta”Ni…sha..ciki..na.. sai..da.. ya..zube.”cikin fitar haiyaci tace”Dr kayi hakuri ni kaina da nasan lemon da my dear ta bani haka zata faru wlh bazan shaba.
akidime! ya Mike da ita ajikinsa” kina nufin lemon da kika shane..? amma ina ta suma bata motsi aguje ya fito da ita ya nufi gurin kwalin drinks din, yana kiran zee acikin tsawa da daga murya ya dauki sauran drinks din daide lokacin zee ta iso gabansu ganin Nisha cikin jini arikice tayi kanta tana sakin kuka atsawace Sardauna yace”karki kuskura ki tabata.”

kallo daya zeey tama Sardauna jikinta ya dauki b’ari tsoronsa ya shigeta…………………✍🏻

Afuwa da rashin Editing mai kyau😢

Leave your vote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

GIPHY App Key not set. Please check settings

You May Also Like
Read More

TARTSATSI 6

Advertisement page 6* ***************** Mustapha yace “Lalle ka debo ta da zafi, amma bazan katse maka hanzari ba…
KALLABI
Read More

KALLABI 37

Advertisement BABI NA TALATIN DA BAKWAI Kallon juna suka yi da Innayoh, kowacce fuskar ta dauke da murmushi.…
KALLABI
Read More

KALLABI 33

Advertisement BABI NA TALATIN DA UKU. M. GOBIR Bayan shekara daya, masarautan ta zama masarautan mafi karfi a…